Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kai ziyara fadar shugaban ƙasa a Abuja, inda ya shiga wata ganawar sirri da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a safiyar Litinin. Kefas ya isa
Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kai ziyara fadar shugaban ƙasa a Abuja, inda ya shiga wata ganawar sirri da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a safiyar Litinin. Kefas ya isa
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun sami nasarar kuɓutar da wasu ƴan mata 12 da aka yi garkuwa da su a gundumar Mussa da ke cikin ƙaramar hukumar Askira/Uba
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta ce ta tarwatsa wani yunkurin harin ’yan bindiga a hanyar Kandawa zuwa Dankar da ke Karamar Hukumar Batsari, inda ta kwato bindigogin AK-47 guda
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma mashahurin mai wa’azi, Sheik Usman Dahiru Bauchi, ya rasu a birnin Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa ya yi wafati ne a ranar Laraba bayan da
Sufeto Janar na ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya kai ziyara jihar Kebbi a ranar Talata, biyo bayan sace ‘yan mata daga Makarantar Sakandire ta Gwamnati ta Mata da ke
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi da ke arewacin Najeriya ta tabbatar da rasuwar jami’anta biyar sakamakon wani kwanton ɓauna da ‘yanbindiga suka kai musu. A cewar wata sanarwa da kakakin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na kawo ƙarshen ta’addanci da ayyukan ‘yan fashi a Arewacin Najeriya. Ya ce ba zai yarda wani ɓangare na ƙasar
Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Neja ta kama mutum 10 da ake zargi da aikata fashi da makami, tashin hankali, mallakar makamai masu haɗari da kuma satar shanu a sassa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Ƙananan Harkokin Tsaro, Bello Matawalle, da ya tashi cikin gaggawa zuwa Jihar Kebbi domin bin diddigin matsalar sace dalibai mata 25 da
Mutane hudu daga gida daya sun rasa rayukansu a safiyar Laraba, bayan da gobara ta tashi a gidansu da ke Kundila Layin Baba Impossible, a karamar hukumar Tarauni, jihar Kano.
An samu tashin hankali a hedikwatar jam’iyyar PDP da ke Abuja bayan yunƙurin gudanar da taruka guda biyu daga sassa daban-daban na jam’iyyar. Kwamitin NWC da aka zaba a Ibadan
Ana zaman ɗarɗar a Masarautar Zuru a Jihar Kebbi bayan ’yan bindiga sun kutsa Government Girls Comprehensive Senior Secondary School, Maga, a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu. Harin ya yi sanadin mutuwar
Jami’an Kenya sun kama akalla ’yan Najeriya uku a Mwaliko Estate da ke Mwea Town bisa zargin wata makarkashiyar zamba ta yanar gizo. Rahoton Tuko News ya nuna cewa rundunar
Gwamnatin Jihar Kano ta sake gurfanar da Isma’il Dahiru Ajingi a gaban Babbar Kotun Jihar Kano da ke zaune a Sakatariyar Audu Bako, karkashin jagorancin Mai Shari’a Amina Adamu Aliyu.
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da dokar da ke hana ɗaukar mutanen da ba su kai shekara 18 ba a rundunar sojojin ƙasar. Wannan mataki ya zo ne bayan ta
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da bukatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar rance na N1.15 tiriliyan daga kasuwar bashin cikin gida domin cike gibi a kasafin kuɗin shekarar 2025.
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar da rage kuɗin da masu niyyar zuwa aikin Hajji za su biya a shekarar 2026, inda ta ce sabon farashin ya yi ƙasa
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i, ya yi kira ga mutanen Jihar Zamfara da su shiga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) domin hada karfi da karfe wajen magance matsalolin
Tsohon Gwamnan Jihar Borno, Sanata Ali Modu Sheriff, ya karyata rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke cewa ya zargi Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, da kafa
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila-Bagudo, ya kuɓuta daga hannun ‘yan bindiga bayan kwana da dama da aka yi da shi a cikin daji. Rahotanni sun nuna