Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta bari kowace ƙasa ta tsoratar da ita ba, duk da damuwar da ake nunawa a duniya game da
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta bari kowace ƙasa ta tsoratar da ita ba, duk da damuwar da ake nunawa a duniya game da
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, a ranar Juma’a, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Mai taimaka wa shugaban ƙasa
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Borgu da Agwara, Jafaru Mohammad Ali Damisa, ya tsira daga harin da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai masa a yankin Lumma–Babanna da
Tsohon shugaban Amurka, Barack Obama, ya yi suka mai tsanani ga gwamnatin Donald Trump yayin wani gagarumin taron yakin neman zaɓe da aka gudanar a jihohin Virginia da New Jersey.
Wata babbar kotu da ke jihar Rivers ta yanke wa wani mutum mai suna Charles Baridolee hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta same shi da laifin kashe wani mutum
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Lagos ta sanar da kama wani mutum da ake zargi da aikata fyade da fashi a kan mata fasinjoji a sassa daban-daban na jihar. An bayyana
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sake cafke wani tsohon fursuna mai shekara 25 da haihuwa, tare da wasu mutum biyu da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan
Akalla mutane takwas sun mutu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru da safiyar Alhamis a kan babban titin Legas zuwa Ibadan, kusa da gadar Kara Bridge, wajen da
Rundunar ‘Yan Sanda Jihar Bauchi ta kama mutane biyu da ake zargin sun yi jerin fashi da satar kayayyaki a cikin garin Bauchi. CSP Ahmed Mohammed Wakil, Jami’in Hulɗa da
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya karɓi mutane 23 da sojojin Najeriya suka ceto a ranar Talata, a Hedkwatar Rundunar Sojojin 22 Armoured Brigade dake Ilorin, babban birnin jihar. Mutanen
’Yan fashi sun kai hari a daren Lahadi a kauyen Dinkawa dake karamar hukumar Charanchi a jihar Katsina, inda suka sace mutane biyar sannan suka yi fashin wasu shanu. Wani
Aloy Ejimakor, Lauyan Musamman na Nnamdi Kanu, shugaban ƙungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), da kuma ɗan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, sun samu ‘yancin fita daga Kurkukun Kuje bayan
Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe ta tabbatar da rasuwar direban tsohon Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida, Col. Abdullahi Bello (mai ritaya), wanda ya rasu sakamakon raunin da ya
Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a gobarar tankar mai da ta afku a garin Essa, karamar hukumar Katcha ta Jihar Neja, ya kai 57. Rahoto ya nuna cewa lamarin
Hukumar Kula da Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da barkewar gobara mai girma da ta lalata fiye da shagunan wucin gadi 500 a Kasuwar Shuwaki dake karamar hukumar Gari
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta gano gawar wani mutum da aka sace a Abuja, inda aka tsinci shi da raunukan harbi a jikinsa a kan titin Kabode da ke
Wasu mutane da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari a kauyen Daron da ke cikin yankin Gyel na Karamar Hukumar Jos ta Kudu, Jihar Filato, inda suka kashe
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro zuwa Majalisar Dattawa domin tabbatar da shi a matsayin sabon minista daga Jihar Filato. Wannan na zuwa
Mai taimaka wa Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Zamfara ta fannin yada labarai, Muhammad Isah, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Isah, wanda ya yi
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa ba shi da wata fargaba cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai kwace