Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida kuma Sakataren Janar na Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Rauf Aregbesola, ya bayyana dalilan da suka sa yake ganin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai
Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida kuma Sakataren Janar na Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Rauf Aregbesola, ya bayyana dalilan da suka sa yake ganin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Rivers ta kama wani mutum mai suna Abi Baragon, mai shekaru 46, bisa zargin dukan wata budurwa tare da jikkata ta bayan ta ki amincewa da
Masanin yada labarai kuma mai wallafa mujallar Ovation International, Dele Momodu, ya zargi jam’iyyar mai mulki ta All Progressives Congress (APC) da tilasta wa ‘yan adawa shiga cikinta. Momodu ya
Daraktan Gudanarwa na Progressive Governors Forum (PGF), Folorunso Aluko, ya bayyana cewa nan da shekarar 2027 jam’iyyar All Progressives Congress (APC) za ta karɓi gwamnonin wasu jihohi guda shida, wanda
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ondo ta kama wani tsohon fursuna mai shekaru 37 da ake zargi da kashe masoyiyarsa bayan rikici ya barke tsakaninsu kan bashin Naira 100,000 da ta
Sojojin Rundunar 22 Armoured Brigade ta rundunar sojin Najeriya da ke Sobi a jihar Kwara sun ceto mutane tara da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a yankin Matokun
Majalisar Wakilan Tarayya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da Ƙungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) da su koma teburin tattaunawa cikin gaggawa domin warware matsalolin da suka janyo sanarwar fara yajin aikin gargadi
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Kasa (ASUU) ta sanar da fara yajin aiki na tsawon mako biyu, wanda zai kasance cikakke kuma gargaɗi, a dukkan jami’o’in gwamnatin tarayya da na jihohi
Gwamnan Jihar Bauchi kuma Shugaban Gwamnonin Jam’iyyar PDP, Bala Mohammed, ya bayyana tabbacin cewa jam’iyyar za ta dawo kan madafun iko a 2027 duk da sauya sheƙa da wasu manyan
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kaduna ta sanar da cewa ta kama mutum 26 da ake zargi da aikata garkuwa da mutane a wasu sassan jihar, tare da gano makamai
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kebbi ta tabbatar da cewa jami’anta tare da taimakon ‘yan sa kai sun kashe wasu ‘yan bindiga uku da ake zargin Lakurawa ne a wani samame
Kamfanin Mai na Ƙasa (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur (Premium Motor Spirit) a wasu wuraren sayar da mai da yake da su a babban birnin tarayya Abuja. Rahotanni sun
Rundunar Sojin Najeriya ta karyata rahotannin da ke cewa ‘yan bindiga sun kai hari kan dakarunta a Obanla, Jihar Kwara, inda suka kwace bindigogi da harsasai. A wata sanarwa da
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya amince da sakin naira biliyan 2.321 domin biyan hakkokin fansho, gratuti da kuma kudaden ma’aikatan gwamnati da suka yi ritaya da iyalan wadanda
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai sabon hari a jihar Filato, inda suka kashe wani mutum mai shekaru 65 da haihuwa tare da jikkata mutane da dama.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa an yi wa kalamansa kuskuren fassara game da rawar da tsohon shugaban ƙasa marigayi Muhammadu Buhari ya taka a rikicin Boko Haram.
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta kama wasu mutum uku da ake zargi da sace wani matashi, inda suka harbe shi a ƙafa bayan sun gano cewa ba shi da
Shugaban Hukumar NYSC, Manjo Janar Olakunle Nafiu, ya bayyana cewa jihar Legas na adana kimanin naira biliyan 14.8 duk shekara ta hanyar amfani da matasan yi wa ƙasa hidima a
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta umarci kwamitin lafiyarta da ya fara gudanar da bincike kan kwantiragin da aka bayar na mayar da Asibitin Kiyawa daga cottage hospital zuwa cikakken asibiti
Rahotanni sun bayyana cewa an gano gawar wani yaro mai shekaru 15 da haihuwa, Sunusi Abubakar, a wani tafki da ake kira Mahayin gidan Toro da ke kauyen Gabari, ƙaramar