Ana zargin jami’an sojoji da harbe, Halliru Liman DPO ɗin ƴan sanda na Wasagu dake jihar Kebbi. Lamarin ya faru ne a ranar Laraba a wurin wani shingen binciken ababen
Ana zargin jami’an sojoji da harbe, Halliru Liman DPO ɗin ƴan sanda na Wasagu dake jihar Kebbi. Lamarin ya faru ne a ranar Laraba a wurin wani shingen binciken ababen
Ƙaramin Ministan tsaron, Bello Matawalle, ya ba da umarnin binciko waɗanda suka kashe Alhaji Isa Bawa, Hakimin Gatawa a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta Jihar Sakkwato, tare da tabbatar cewa
Jihohin Bauchi da Zamfara dai har yanzu ba su samu tirelolin shinkafar da gwamnatin tarayya ta yi alkawari ga daukacin jihohin ba a matsayin wani mataki na rage radadin rashin
Micah Sulaiman limamin majami’ar St. Raymond Catholic Church dake Damsa a Gusau jihar Zamfara ya roƙi a taimake shi domin ya samu ƴanci. A wani fefan bidiyo mai tsawon daƙiƙa
Daga Sabiu Abdullahi Wani abu da zai iya zuwa wa jama’a da yawa da mamaki shi ne yadda fitaccen dan bindigar nan da ya yi ƙaurin suna wajen addabar jama’a
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Abdulaziz Yari Abubakar, ya baiwa ‘yan asalin jihar 1,700 tallafin karatu a jami’o’in Najeriya daban-daban. Shugaban kwamitin shirin
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya sanar da cewa za su fara aiwatar da tsarin mafi ƙarancin albashi naira 30,000 ga ma’aikatan jihar daga farkon watan Yuni mai zuwa.
Edward Buba daraktan yaɗa labarai na ma’aikatar tsaron Najeriya ya ce sojoji huɗu ƴan ta’adda suka kashe ranar Lahadi a wani harin kwanton ɓauna da aka kai musu. A wata
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Musa Ille sakataren jam’iyar PDP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Wasu ‘yan bindiga sun daki hotunan yadda suka gudanar da sallar Idi-el-Fitr ta bana da sauran bukukuwan da aka yi a fili a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin
An shiga zaman zullumi bayan da aka zargi jami’an hukumar tsaro NSCDC wato Civil Defence da harbe wata mata a filin sallar Idi dake Gusau a jihar Zamfara. Jami’an na
An shiga zaman zullumi bayan da aka zargi jami’an hukumar tsaro NSCDC wato Civil Defence da harbe wata mata a filin sallar Idi dake Gusau a jihar Zamfara. Jami’an na
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ce a yanzu jihar Zamfara ta zama cibiyar ƴan fashin daji a faɗin arewacin Najeriya. Lawal ya bayyana haka ne lokacin da yake
Bakwai daga cikin yan majalisar dokokin jihar Zamfara 24 sun dakatar da yan majalisar jihar su 16 da ake zargin sun yi yunkurin tsige kakakin majalisar dokokin jihar,Bilyaminu Moriki. A
Ƴan fashin dajin a ranar Lahadi sun kai da farmaki kan wani shingen binciken ƴan sanda inda suka kashe ɗan sanda guda ɗaya tare da jikkata Wasu. Shingen binciken an
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige kakakinta, Bilyaminu Moriki, tare da nada Bashar Gummi, a matsayin kakakin majalisar. Hakan ya biyo bayan kudirin da dan majalisa mai wakiltar mazabar Maru,
A ranar Litinin ne Hukumar Sufuri ta Jihar Zamfara ta kama manyan motoci 50 da ke jigilar kayan abinci daga Najeriya zuwa Jamhuriyar Nijar. Hukumar, wacce ke aiwatar da umarnin
Gwamnatin jihar Zamfara ta fara biyan wasu ‘yan fansho da suka yi ritaya a jihar jimillar kuɗi naira biliyan 13.4. Ku tuna cewa gwamnatin jihar ta kafa kwamiti don tantance
Dakarun Rundunar Sojan Najeriya sun kashe ƴan fashin daji biyu ciki har da wani gawurtaccen ɗan bindiga a jihar Zamfara. A wata sanarwa ranar Talata, Yahaya Ibrahim jami’in yaɗa labarai
Gamayyar kungiyoyin farar hula a Najeriya karkashin inuwar kungiyar Civil Society Joint Action Group ta ce an kashe akalla mutane 2,423, yayin da aka sace 1,872 cikin watanni takwas na