Ƴan Bindiga A Zamfara Sun Kashe Sakataren Jam’iyar PDP

Wasu Æ´an bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Musa Ille  sakataren jam’iyar PDP na Æ™aramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara.

Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro ya ce Æ´an bindigar sun harbe illa har lahira a gidansa da daren ranar Litinin.

Da aka tuntube shi domin karin bayani mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan jihar Zamfara Yazid Abubakar ya ce zai tuntubi baturen Æ´an sanda kafin ya yi karin bayani.

Jihar Zamfara na cigaba da samun ƙarin hare-hare a ƴan kwanakin nan daga ƴan fashin daji dake ɗauke da makamai.

A cikin watan Maris ne gwamnan jihar Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa a yanzu jihar ta zama cibiyar Æ´an fashin daji.

More News

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...

NFF ta naÉ—a Finidi George a matsayin sabon kocin Super Eagle

An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta...

Gwamnan Edo Zai Fara Biyan 70,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan ga ma'aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan...

JAMB ta fitar da sakamakon jarabawar 2024

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta fitar da sakamakon jarrabawar shekarar 2024, watau sakamakon UTME.Sama da mutane miliyan 1.94...