Aƙalla mutane 18 aka kashe a wasu hare-hare daban-daban da yan bindiga su ka kai kan kauyukan Kawel da Kopkon dake gundumar Mushere a karamar hukumar Bokkos ta jihar Filato.
Aƙalla mutane 18 aka kashe a wasu hare-hare daban-daban da yan bindiga su ka kai kan kauyukan Kawel da Kopkon dake gundumar Mushere a karamar hukumar Bokkos ta jihar Filato.
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake
Mutane uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru a Polo Roundabout da ke ƙaramar hukumar Jos North a Jihar Plateau. Rahotanni sun ce hatsarin ya auku
Nentawe Yilwatda shugaban jam’iyar APC na kasa ya bayar da tallafin naira miliyan 15 ga mutanen da su ka jikkata a harin da yan bindiga su ka kai Unguwar Rukuba
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya ɗage tafiyar da ya shirya yi zuwa Iperu a jihar Ogun inda ake sa ran zai buɗe filin jirgin saman Gateway da aka samar
Wasu ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ƴan sanda biyu a lokacin da aka ɗakile yin garkuwa da mutane wajen unguwar Rayfield dake ƙaramar
Rundunar Ƴan sandan jihar Filato ta ce ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da yin garkuwa da wani mutum mai suna, Nijin John ranar Juma’ar da ta wuce
Mazauna yankin Nepa dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato sun kama wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ya karbi kuɗin fansa naira miliyan
Ɗalibai kusan 200 ne suka maƙale cikin ɓaraguzan ginin makarantar da ya rufta da safiyar ranar Juma’a a garin Jos a cewar kwamishinan yaɗa labarai na jihar Filato, Mr Musa
Wani gini mai hawa biyu na makarantar Saint Academy da ke Jos ya ruguje, inda dalibai da dama ake fargabar abin ya rutsa da su. Ginin da ya kunshi ajujuwa
Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani ɓangare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane biyu lokacin da suka daƙile yunkurin
Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin wutar lantarki a wuraren kwanansu. Daliban
Rundunar ƴansandan jihar Filato ta kama wani matashi, Joseph Yakubu mai shekaru 29 da ake zargi da kisan mahaifinsa Yakubu Dalyop ta hanyar buga masa taɓarya. Da yake gabatar da
Wata kotun majistire dake zamanta a Jos ta bayar da belin Noa Kekere mutumin da ake zargi da sace koɗar wata mata a garin Jos. Yan sanda sun kama Kekere
Mazauna kusan gidaje sama da 100 ne ambaliyar ruwa ta raba da gidajensu a unguwannin Rikkos, Bauchi Road, Anguwan Rogo da kuma Naraguta dake karamar hukumar Jos North. An samu
Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Jos South and Jos North, Dachung Musa Bagos ya shawarci mutanen mazabar sa da su yi amfani da damar da kudin
Akalla mutane 10 ne suka gone kurmus har lahira a ranar, Alhamis bayan da wata tanka dake dauke da mai ta faɗi a mahadar dake kan Titin Bauchi a ƙaramar
An gudanar sallar jana’izar,Abdul-Sobur Olayiwola Olawale dan majalisar dokokin jihar Lagos wanda ya mutu a Jos a wurin yakin neman zaben Bola Ahmad Tinubu. Dan majalisar ya yanke jiki ya
The District Head of Vwang, Jos South local government area of Plateau State, Da Gyang Balak has been kidnapped. Da Balak is the second traditional ruler to be kidnapped in
Fresh attacks at Ancha village, Bassa local government area of Plateau State have claimed yet to be ascertained number of lives. Property of the villagers were also razed in the