Ɗan takarar gwamnan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takararsa a zaɓen gwamna na 2027. Jam’iyyar ta sanar
Ɗan takarar gwamnan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takararsa a zaɓen gwamna na 2027. Jam’iyyar ta sanar
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) na ƙasa, Sanata David Mark, da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, sun kai ziyarar ta’aziyya ga tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, bayan
Mary Amaechi mahaifiyar, Rotimi Amaechi tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ɗantakarar mataimakin shugaban ƙasa a jam’iyar ADC ta mutu. A wata sanarwar da ofishin yaɗa labarai na tsohon gwamnan ya
Jam’iyar ADC ta ce hukuncin da kotun daukaka kara dake Abuja ta yanke a ranar Litinin na da alaƙa ne kaɗai da zaɓukan shugabannin jam’iyar a mazaɓu, ƙananan hukumomi da
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]
Takaddama ta ɓarke a cikin jam’iyyar ADC tsakanin tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar. Amaechi ya bayyana cewa Atiku ba mutum ne da
Bangaren jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark, ya zargi Nafiu Bala da ƙoƙarin yin tasiri a harkar shari’a bayan kotun tarayya da ke Abuja ta ɗage
Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC). Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman
Tsohon ɗan takarar shugaban Najeriya a zaɓen 2023, Peter Obi, ya tabbatar da ficewarsa daga jam’iyyar ADC mai haɗaka. A cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na X
Jam’iyyar hamayya ta ADC ta sanar da fara sayar da fom ɗin takara domin muƙamai daban-daban gabanin babban zaɓen ƙasar na 2027. A cikin wata sanarwa da kakakin jam’iyyar na
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta sabunta shafinta na intanet inda ta saka David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC da Rauf Aregbesola a matsayin sakatare. An
Kotun Ƙolin Najeriya ta saka ranar Alhamis 30 ga watan Afrilu a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin jam’iyar ADC. Tun da farko kotun ƙolin ta
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), David Mark, ya bayyana cewa Najeriya na fuskantar barazanar komawa tsarin jam’iyya ɗaya, inda ya zargi jam’iyyar APC da raunana jam’iyyun adawa da kuma
Ƴan majalisar wakilai ta tarayya 3 sun koma jam’iyar ADC gabanin zaɓen shekarar 2027. Thaddeus Attah dake wakiltar mazaɓar Eti-Osa ta jihar Lagos ƙarƙashin jam’iyar LP, Usman Zubairu mazaɓar Birnin
Shugabancin jam’iyar ADC tsagin David Mark ya kori Nafiu Bala daga jam’iyar bayan da suka zarge shi a yiwa jam’iyya zango kasa. Har ila yau jam’iyar ta kori ƙarin wasu
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Mohammed Hayatu-Deen, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa African Democratic Congress (ADC), inda ya ce dalilinsa shi ne
Jam’iyyar ADC ta haɗakar ƴan hamayya a Najeriya ta ayyana ranar 12 ga watan Mayu mai kamawa domin rantsar da sabbin shugabanninta a faɗin ƙasar. A cikin wata sanarwa da
Nafiu Bala jigo a jam’iyar ADC ya jagoranci zanga-zangar magoya bayansa ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja a ranar Alhamis. Bala na ikirarin cewa shi ne halastaccen
Shugabancin jam’iyar ADC na ƙasa tsagin David Mark ya gana da na jam’iyar PDP ƙarƙashin Kabiru Tanimu Turki a Abuja. Taron na zuwa ne a dai-dai lokacin da dukkanin jam’iyyun
Fitattun ‘yan jam’iyyar haɗaka ta ADC, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, sun jagoranci zanga-zangar nuna adawa da matakin hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, a