Rikicin jam’iyar ADC na cigaba da kara tsamari bayan da wani tsagi ya sake bulla da ya ce bai yadda da shugabancin ɓangaren David Mark ba da kuma na Nafiu
Rikicin jam’iyar ADC na cigaba da kara tsamari bayan da wani tsagi ya sake bulla da ya ce bai yadda da shugabancin ɓangaren David Mark ba da kuma na Nafiu
Wata kungiya mai zaman kanta dake Abuja ta jagoranci zanga-zangar nuna goyon baya ga hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC kan matakin da ta dauka game da jam’iyar
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya nuna alamun shirin komawa jam’iyar adawa ta ADC inda ya ce jam’iyar ta nuna alamun za ta iya kwace mulki a hannun jam’iyar APC
Ɗan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyar APC a zaɓen 2023,Dr. Nasir Yusuf Gawuna ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Sanarwar fitarsa daga jam’iyar na kunshe ne a cikin
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya koma jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a ranar Litinin, matakin da masu lura da siyasa ke kallon a matsayin wani muhimmin sauyi
Jagoran jam’iyyar NNPP na kasa kuma shugaban darikar Kwankwasiya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi wata ganawar sirri da sakataren jam’iyar ADC na ƙasa, Rauf Aregbesola a Abuja a ranar
Wasu ƴan bindiga da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kai hari kan ayarin motocin, Rotimi Amaechi tsohon gwamnan jihar Ribas kuma jigo a jam’iyar ADC. Ƴan bindigar sun
Shugaban Kwamitin Tsare-tsare da Manufofi na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), John Odigie-Oyegun, ya bayyana cewa babban zaɓen shekarar 2027 zai kasance fafatawa ne tsakanin ‘yan Najeriya da masu danniya.
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi Allah wadai da kisan kimanin mutane 170 da aka yi a Jihar Kwara, inda ta ce harin ya nuna gazawar tsaro a karkashin
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi wata ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari a birnin tarayya Abuja. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa ganawar
Reshen jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Bauchi ya musanta rahotannin da ke cewa an cire shugabanta na jiha, Hassan Haruna, inda ya zargi wasu mambobin da aka dakatar
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta ce ’yan Najeriya sun cimma matsaya cewa gwamnatin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta gaza wajen tafiyar da mulkin ƙasar. Mai magana da yawun
Tsohon gwamnan jihar Anambra, kuma mutumin da ya yiwa jam’iyyar Labour Party takarar kujerar shugaban kasa a zaɓen shekarar 2023, Peter Obi ya sanar da shigarsa jam’iyar ADC. Obi ya
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rijista da jam’iyar ADC a hukumance. Atiku ya yi rijista da jam’iyar ta ADC tare da karɓar katin jam’iyar a mazabar Jada
Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida kuma Sakataren Janar na Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Rauf Aregbesola, ya bayyana dalilan da suka sa yake ganin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta gayyaci tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, tare da wasu manyan jami’an jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) guda bakwai domin amsa tambayoyi kan zarge-zargen
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a 2026 baya, ko
Tsohuwar ‘yar takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a zaben 2023 karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Aishatu Dahiru Ahmed Binani, ta sauya sheka zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC).
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma gogaggen dan jarida, Dele Momodu, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki na cikin fargaba sakamakon tasirin da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku
Dr. Leke Otegbeye, a scion of the Otegbeye’s family in Ilaro, Yewa South Local Government Area of Ogun State and son of the legendary politician, Dr. Tunji Otegbeye, has joined