All stories tagged :
More
Featured
INEC Ta Fara Tattaunawa Kan Korafin Jadawalin Zaɓen 2027
Hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC, ta fara tattaunawa da masu ruwa da tsaki domin duba korafe-korafen da wasu ke yi kan jadawalin zaɓen 2027, wanda ke nuna cewa za a gudanar da zaɓen ne a lokacin azumin Ramadan.Hukumar ta bai wa al'umma tabbacin cewa tana tsaye wajen ganin an...















