Seriake Dickson Sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Bayelsa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa NDC. Tsohon gwamnan ya sanar da matakin da ya dauka na komawa jam’iyar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Seriake Dickson Sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Bayelsa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa NDC. Tsohon gwamnan ya sanar da matakin da ya dauka na komawa jam’iyar
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta fitar da jerin sunayen waɗanda za su yi takara a zaben gwamnan jihar Osun da za a gudanar ranar 8 ga
Rahotanni sun ce wani jirgin ruwan yakin Iran ya nutse a tekun Sri Lanka bayan wani hari da aka kai masa. Rahoton ya ce sojojin ruwa da na sama na
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce za ta ci gaba da bibiyar lamarin Walida Abdulhadi har zuwa ƙarshe domin tabbatar da cewa an yi mata adalci. Gwamnan jihar, Malam Umar Namadi,
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram/ISWAP ne sun kashe aƙalla sojojin Najeriya tara tare da Babban Limamin wani gari bayan kai wani hari da suka yi a Ngoshe, ƙaramar
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da aikin manyan tituna guda shida a sassa daban-daban na Najeriya. Haka kuma ya amince da rusa gadar Carter da ke Legas tare
An ji jerin manyan fashe-fashe a birnin Erbil, babban birnin yankin Kurdistan da ke arewacin Iraq, lamarin da ya jefa mazauna yankin cikin fargaba. Rahotanni sun ce fashe-fashen sun auku
Ma’aikatar tsaron ƙasar Qatar ta bayyana cewa Iran ta kai hari da makamai masu linzami kan sansanin sojin Amurka da ke ƙasar. A cikin sanarwar da ta fitar, ma’aikatar ta
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Jibril Isma’il Falgore ya jagoranci rantsar da sababbin yan majalisar dokokin jihar su biyu. Sababbin yan majalisar da aka rantsar sun hada da Sa’ad Aminu
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ƙasarsa na da isassun makaman yaƙi da za su iya wadatar da ita na dogon lokaci, yana mai cewa Amurka a shirye take
Kamfanin Mai na Kasa, wato Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPCL), tare da wasu gidajen mai a Najeriya, sun kara farashin man fetur (Premium Motor Spirit). Manema labarai da suka
Mambobin ƙungiyar ƴan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shia sun gudanar da zanga-zangar lumana a jihohi da dama kan kisan jagoran addinin ƙasar Iran, Ayatullah Ali
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Ahmad Mahmud Gumi, ya bayyana alhininsa kan mutuwar jagoran addinin Iran, Ali Khamenei. A cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook,
Adewale Egbedun shugaban majalisar dokokin jihar Osun da mambobin majalisar 24 da kuma Moshood Adeoti tsohon sakataren gwamnatin jihar sun koma jam’iyar Accord Party. Sun kuma bayyana goyon bayansu ga
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu a ranar Asabar ya gana da tsohon ministan tsaro, Janaral Theopillus Yakubu Danjuma a fadar Aso Rock dake Abuja. Fadar shugaban kasar ce ta sanar
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa kasarsa za ta ci gaba da kai hare-haren bama-bamai masu ƙarfi a Iran ba tare da tsaiko ba a cikin mako mai zuwa.
Akalla mutane hudu sun rasa rayukansu, yayin da wasu 18 suka jikkata sakamakon turmutsitsi da ya faru lokacin raba Zakkar Ramadan a cikin birnin Katsina. Masani kan harkokin tsaro, Zagazola
Mahukuntan Iran sun tabbatar da mutuwar jagoran addinin kasar, Ali Khamenei, bayan hare-haren da United States da Israel suka kai, kamar yadda kafafen yada labaran gwamnati suka ruwaito. Tashar talabijin
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a ranar Juma’a, sakamakon karuwar hare-haren ’yan bindiga a fadin jihar. An gudanar da taron ne a gidan gwamnati
Rundunar sojin Qatar ta tabbatar da cewa Iran ta kai hare-hare a ƙasar, inda Amurka ke da sansanin sojin sama na Al-Udeid Air Base, mafi girma da take da shi