Jami’an tsaro a ƙasar Iraƙi sun ce an kai hari da jiragen sama marasa matuƙa kan wani sansanin sojin Amurka da ke kusa da filin jirgin sama na Bagadaza, babban
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Jami’an tsaro a ƙasar Iraƙi sun ce an kai hari da jiragen sama marasa matuƙa kan wani sansanin sojin Amurka da ke kusa da filin jirgin sama na Bagadaza, babban
Wasu da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kai wa jigon jam’iyar PDP, Cif Bemgba Iortyom farmaki inda su ka cinnawa motarsa wuta a Makurdi babban birnin jihar Benue.
Tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon ya ce shugaban kasa , Bola Ahmad Tinubu ya na duba muradun Najeriya ta kowane bangare. Da yake magana ranar Asabar bayan wata ziyarar da
Rundunar sojin Isra’ila (IDF) ta fitar da sabon gargaɗi ga ƴan ƙasar, bayan ta ce ta gano wasu makamai masu linzami da Iran ta harba zuwa cikin ƙasar. Sanarwar ta
Wani fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Umar Ascon, ya rasu. Marigayin ya shahara musamman wajen taka rawar Alhaji Lado Mai Barkono a cikin shirin talabijin mai dogon
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari a ƙauyen Wanka da ke gundumar Keram, ƙaramar hukumar Kanam a jihar Plateau, inda suka kashe sojoji uku da kuma
Ƙungiyar Hamas ta Falasɗinawa ta bukaci Iran da ta daina kai hare-hare kan maƙwabtan ƙasashe a yankin Gabas ta Tsakiya. A cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar, ta jaddada
Rundunar dakarun juyin juya hali na Iran ta ce ta ƙaddamar da hari na 48 kan Isra’ila, kamar yadda kafofin yaɗa labarai na ƙasar suka ruwaito. Kamfanin dillancin labarai na
Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya bayyana cewa an raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, kuma akwai yiwuwar an illata shi. Sai dai editan labaran ƙasashen waje na BBC ya
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da mutuwar ƙarin ma’aikatan jirgi biyu da tun farko ba a gano su ba bayan hatsarin jirgin dakon mai na Amurka da ya faru a
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da cewa wani jirginta na soji ya yi hatsari a yammacin ƙasar Iraƙi. Jirgin na KC-135 ya faɗo ne bayan wani abin da jami’an soji
Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf wanda shi ne Munzir
Shugaban jam’iyar PDP na jihar Zamfara, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya koma jam’iyar APC. Dr Jamil ya koma jam’iyyar APC ne bayan da gwamnan jihar, Dauda Lawal Dare ya sauya
Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a biya ma’aikatan jihar albashinsu na watan Maris domin su samu damar gudanar da bikin ƙaramar Sallah cikin sauƙi. Sanarwar da
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa ƙasar za ta ɗauki fansar mutanenta da aka kashe a hare-haren da aka kai, ciki har da yara da ɗaliban makarantar
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Tambuwal, wanda ke wakiltar mazabar Sokoto ta Kudu a majalisar dattawa, ya bayyana hakan
A ranar Laraba ne majalissar dattawa ta tabbatar da Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan a ma’aikatar kuɗi. Majalisar ta tabbatar da shi ne biyo bayan tantacewar da ta yi
Iran ta ƙaddamar da hare-haren makamai masu linzami kan wasu sansanonin sojin Amurka da ke Gabas ta Tsakiya, kamar yadda wata sanarwa daga rundunar juyin juya halin Iran ta bayyana
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP da kai wa kan wani sansanin soja dake Doron Baga a karamar
Ipalibo Banigo sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Ribas ta sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar dattawa, Godswil Akpabio shi ne ya sanar da haka a