Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya haɗu da ’yan majalisar wakilai domin buɗe-baki a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Juma’a. Cikin manyan baƙin da suka halarci taron
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya haɗu da ’yan majalisar wakilai domin buɗe-baki a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Juma’a. Cikin manyan baƙin da suka halarci taron
Ƙasar Iran ta sanar da fara hare-haren ramuwar gayya bayan hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau. A wata sanarwa da rundunar sojin Isra’ila ta fitar,
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya kawar da dukkan zargin da ake cewa akwai wani shiri na sauya sheka daga jam’iyar PDP. Da yake magana da manema labarai a fadar
Kwamishinoni 22 da kuma masu bawa gwamna shawara ne suka sanar da komawa jam’iyar APC kasa da sa’o’i 24 bayan da gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya sanar da ficewa
Rundunar Ƴansanda ta Jihar Kebbi ta tabbatar da cewa an kashe masallata biyar a wani hari da aka kai wa masallaci a karamar hukumar Maiyama ta Jihar Kebbi. Kakakin rundunar,
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sabbin ranakun gudanar da zabukan 2027 a fadin kasar. A sabon jadawalin, za a gudanar da zaben shugaban kasa da na
Bola Ahmed Tinubu ya amince da fara gyaran wasu manyan hanyoyi uku na tarayya a Jihar Neja, tare da tsawaita hanyar Bodo–Bonny a Jihar Rivers. An yanke wannan hukunci ne
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya karɓo Walida Abdulhadi Ibrahim daga hannun Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), bayan kiranye-kirayen da jama’a suka dinga yi kan lamarinta. Rahotanni sun nuna cewa
Sakataren Ƙasa na jam’iyyar APC, Ajibola Basiru, ya bayyana cewa Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ba memba na jam’iyyar ba ne, amma yana aiki ne tare da gwamnatin
Wasu ’yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kai hari cikin wani masallaci da ke garin Dadinkowa, a Ƙaramar Hukumar Maiyama ta Jihar Kebbi, inda suka kashe mutum biyar
Shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa, Bathiya Wesley ya fice daga jam’iyar PDP tare da wasu mambobin majalisar su 13. A yayin zaman majalisar na ranar Laraba akawun majalisar Umar Usman
An rantsar da Dr Peter Akpe a matsayin mataimakin gwamnan jihar Bayelsa inda zai karasa shekaru biyu da su ka rage na wa’adin gwamnatin jihar. Majalisar dokokin jihar ce ta
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) a jihar Edo ta kama wata tsohuwa ‘yar shekara 68 mai suna Evelyn Ogenewu tare da wasu mutane shida
Jami’an ‘yan sanda sun cafke wani matashi mai suna Edward Okorie bisa zargin dukan budurwarsa, Sophy Chika har ta rasu, bayan wata takaddama da ta barke a gidan da suke
An binne gawarwakin mutane 10 mazauna ƙauyen Babuje dake karamar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato waɗanda aka kashe a wata mashaya a ranar Lahadi. Wasu yan bindiga ne suka
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododoh ya jagoranci wasu matasa daga jiharsa inda su ka mikawa jam’iyar APC naira miliyan 100 kuɗin fom ɗin takarar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci gwamnonin jihohi da shugabannin addinai Musulmi da Kirista da su ƙara tausayi ga talakawa da marasa galihu, ta hanyar tsara manufofin da za
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya maka Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) a kotu, kamar yadda mai magana da yawunsa, Muyiwa Adekeye, ya bayyana a
John Tsoho, babban alkalin kotun tarayya ya naɗa sabon alkali da zai saurari kararraki biyu da hukumar EFCC ta gurfanar da tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami. Yanzu dai
Wata gobara da ta kama ta cinye wani sashe na babbar kasuwar Fika dake karamar hukumar Fika ta jihar Yobe inda ta kone kayayyaki da kuma kassara hada-hadar kasuwanci. Gobarar