All stories tagged :
Arewa
Featured
’Yan Bindiga Sun Kona Mutane Hudu Da Ransu A Zamfara Bisa...
Akalla mutane hudu sun rasa rayukansu a daren ranar Alhamis bayan ’yan bindiga sun kai hari kauyen Gwargwaba da ke gundumar Nahuce a karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara.Rahotanni sun nuna cewa ’yan bindigar, wadanda aka ce suna dauke da manyan makamai, sun mamaye kauyen da misalin karfe 6:00...















