Wasu ɓatagari da ake kyautata zaton ƴan bangar siyasa ne sun ƙona ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Akwa Ibom dake ƙaramar hakumar Ibiatuk Ibiono a jihar. Mutanen
Wasu ɓatagari da ake kyautata zaton ƴan bangar siyasa ne sun ƙona ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Akwa Ibom dake ƙaramar hakumar Ibiatuk Ibiono a jihar. Mutanen
Ofishin hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA a jihar Lagos ya ce sun karɓi ƴan Najeriya 180 da aka dawo da su gida daga ƙasar Libya. A wani saƙo
Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta jihar Niger NSEMA ta ce yawan mutanen da suka mutu a hatsarin kwale-kwale da ya faru a jihar sun kai mutum 42. A ranar 1
Gwamnan jihar Kebbi, Nasiru Idris ya miƙa kyautar mota ƙirar Toyota Land Cruiser ga sarakuna huɗu na jihar masu daraja ta ɗaya. An miƙa muƙullan motocin ɗaya bayan ɗaya ga
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Maitama a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku kan kuɗi naira miliyan 150. A ranar Litinin ne aka gurfanar
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce ta kama mutane huɗu da aka samu da sace kayayyakin tallafi da aka bawa mutanen da ambaliyar ta shafa a jihar. Mutanen da
Wasu mutane da dama sun gudanar da zanga-zanga a sassa daban-daban na birnin Lagos dama wasu birane a Najeriya. Zanga-zangar cigaba ce ta zanga-zangar da aka gudanar a cikin watan
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar, Nwanne Ogbonaya wani lebura mai shekaru 45 bayan bulo ya faɗo masa a wurin aikin gini. Mai magana da yawun rundunar,
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Talata da ƙarfe 07:00 na safe. Bayo Onanuga mai bawa shugaban ƙasa shawara kan tsare-tsare da
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Gusau babban birnin jihar ya jawo asarar rayukan mutane 6 ƴan gida ɗaya. Mutanen na tafiya ne akan babur lokacin da wata
Jam’iyar APGA ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 21 na jihar Anambra. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Anambra ANSIEC ta gudanar da
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya dawo gida Najeriya bayan da ya halarci Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ya gudana a hedkwatar majalisar dake birnin New
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata, 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutun bikin tunawa da ranar da Najeriya ta samu ƴan cin kai daga turawan mulkin mallaka na
Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin yin garkuwa da mutane. Ana zarginsu ne
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta kama Darius Ishaku tsohon gwamnan jihar Taraba kan zargin al-mundahanar kuɗaɗen da yawansu yakai biliyan 9. Wasu
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata fashi da makami a ƙaramar hukumar Misau dake jihar. A wata sanarwar
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Najeriya a wurin babban taron Majalisar Dinkin Duniya da ake gudanarwa a hedkwatar majalisar dake birnin New York na ƙasar Amurka. Shettima
Jami’an ƴan sandan biyar ne suka mutu a yayin da wasu 11 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Zaria zuwa Kano. Hatsarin ya