Babbar kotun jihar Osun dake Osogbo ta bawa hukumar zaɓen jihar umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin jihar a ranar Asabar. Adeyinka Aderigbibge alƙalin kotun shi ne ya bayar da
Babbar kotun jihar Osun dake Osogbo ta bawa hukumar zaɓen jihar umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin jihar a ranar Asabar. Adeyinka Aderigbibge alƙalin kotun shi ne ya bayar da
Jam’iyar APC a jihar Kebbi ta kaddamar da yaƙin sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da kuma gwamnan jihar Nasiru Idris gabanin zaɓen shekarar 2027. A wani babban taron
Yusuf Galambi, mamba a majalisar wakilai tarayya ya sauya sheƙa daga jam’iyar NNPP ya zuwa jam’iyar APC mai mulki. Tajuddeen Abbas, Kakakin majalisar wakilai ta tarayya shi ne ya sanar
Aƙalla mutane biyu aka harbe har lahira a yayin da waɗanda basu gaza 10 ba aka bada rahoton ƴan fashi daji sun yi garkuwa da su a ƙananan hukumomin Wushishi
Rundunar ƴan sanda a jihar Osun ta ce mutane shida aka kashe a rikicin siyasar da ya faru a sakatariyar ƙananan hukumomin jihar a ranar Litinin. Da take magana a
Mai bawa shugaban ƙasa shawara kan harkar tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya miƙawa gwamnatin jihar Kaduna wasu mutane 58 da aka ceto daga hannun masu garkuwa da mutane a jihar.
Ƙasar Amurika ta tattara sunayen mutane 201 ƴan Najeriya waɗanda za a taso ƙeyarsu ya zuwa gida a cigaba da yakin da shugaban kasar, Donald Trump ke yi da bakin
Rikici ya ɓarke a garin Ifon hedkwatar ƙaramar hukumar Ose ta jihar Ondo a yayin da wasu fusatattun matasa suka ƙona ofishin ƴan sanda na garin. Kawo yanzu dai babu
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a yankin kudu maso gabas. A
Hukumar kula da kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa FRSC shiyar jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu a hatsarin motar da ya faru a jihar ya karu zuwa
Barkewar annobar cutar zazzaɓin Lassa ta halaka mutane 12 a yayin da aka tabbatar da cewa mutane 112 suka kamu da cutar.. Mai riƙon muƙamin babban mai ƙididdiga na jihar,Olusola
Kamfanin mai na Najeriya NNPCL ya rage farashin man fetur a gidajen mansa dake Lagos. A cewar jaridar The Cable ta lura cewa gidajen man kamfanin dake kan titin Idimu
Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Ɗan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar Kebbi, Salisu Garba Koko ya sauya sheƙa daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC. Koko wanda ke wakiltar ƙananan hukumomin Besse/Maiyama ya bayyana
Wasu gurbatattun matasa masu ƙwacen waya sun kashe wani matashi mai suna, Ibrahim Muhammad a garin Funtua na jihar Katsina. A cewar wani shedar gani da ido lamarin ya faru
Dakarun sojan Najeriya na rundunar samar da tsaro ta Operation Fansan Yamma sun samu nasarar kashe wasu ƴan fashin daji hudu tare da kama guda ɗaya a wani farmaki dare
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta. Atiku ya kasance mataimakin Obasanjo daga shekarar 1999-2007. Paul Ibe mai taimakawa Atiku
Shafi’u Bawa wani ɗan sandan kwantar da tarzoma ya kashe kansa a Kantagora ta jihar Neja. Bawa dake da muƙamin ASP na aiki ne da rundunar ƴan sandan kwantar da
Wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da Igboayaka Igboayaka shugaban kungiyar matasan Ohanaeze ta OYC a jihar Imo. Anyi garkuwa da Igboayaka da maraicen ranar Asabar a unguwar Work Layout