Peter Obi ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyar Labour Party a zaben shekarar 2023 ya ziyarci gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban gwamnonin jam’iyar PDP, Bala Muhammad. Ganawar ta su
Peter Obi ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyar Labour Party a zaben shekarar 2023 ya ziyarci gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban gwamnonin jam’iyar PDP, Bala Muhammad. Ganawar ta su
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta sanar da cewa ta gano motocin sata 19 da aka sace a birnin a tsakanin watannin Fabrairu da Maris na shekarar 2025. Kwamishinan
Wasu daga cikin makusantan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru Elrufa’i sun sanar da ficewarsu daga jam’iyar APC. Mutane huɗu da suka rike mukamin kwamshinan a gwamnatin ta El-Rufai suka
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 biyo bayan zargin barkewar cutar sanƙarau a kananan hukumomin Aleiro, Gwandu da kuma Jega. Cutar sanƙarau cuta dake shafar ƙwaƙwalwa da
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta sanar da shirin fara aikin jigilar alhazan Najeriya na hajjin bana a ƙasar Saudiyya. Anofiu Elegushi kwamshinan ayyukan yau da kullum na hukumar
Jami’an rundunar ƴan sandan jihar Abia sun gano gawar mutane uku ciki har da ɗan sanda guda ɗaya da aka kashe biyo bayan mummunan farmakin da aka kai a garin
Jami’ai 12 na hukumar tsaro ta jihar Zamfara da kuma ƴan bijilante aka rawaito an kashe a wata arangama da suka yi da ƴan fashin daji a ƙauyen Adabka dake
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wata mata mai suna Fatima Muhammad mai shekaru 28 da ake zargi da shaƙe kishiyarta har sai da rai ya yi halinsa a
Mutane biyu aka tabbatar da sun mutu a yayin da wasu shida suka ji mummunan rauni bayan da wani ginin bene hawa uku ya ruguzo a unguwar Odoriwu dake jihar
Fasinjoji aƙalla 16 aka bada rahoton sun ƙone ƙurmus a yayin da wasu uku suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a jihar Ogun a ranar Talata.
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun yi garkuwa da wasu ɗalibai huɗu a jihar Katsina. Ƴan bindigar sun farma rukunin gidaje na unguwar Paris dake bayan Jami’ar Tarayya
Ƴan fashin daji dake ɗauke da makamai sun kashe ƴan bijilante shida a jihar Kebbi. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro akan yankin tafkin Chadi ya
Aƙalla mutane 12 ne aka tabbatar da sun ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota akan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo. Kwamandan hukumar kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa, FRSC
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan da ya shafe kusan shekaru biyu a gidansa dake Daura. Wannan ne karon farko da Buhari ya
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan da ya shafe kusan shekaru biyu a gidansa dake Daura. Wannan ne karon farko da Buhari ya
Wasu ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ƴan sanda biyu a lokacin da aka ɗakile yin garkuwa da mutane wajen unguwar Rayfield dake ƙaramar
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗalibai mata na jami’ar Joseph Sarwuan Tarka dake Makurdi babban birnin jihar Benue. Ɗaliban da yawansu ya kai huɗu anyi garkuwa da su
Ƴan bindiga sun kai farmaki wasu ƙauyuka dake ƙananan hukumomin Munya da Shiroro a jihar Neja inda suka kashe mutum guda ɗaya tare da sace shanu da ba a san
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta da suka fito daga runduna ta 6 sun kai farmaki kan masu satar ɗanyen mai a yankin Neja Delta inda suka lalata haramtattun matatun
Mutanen da basu gaza 15 ne ba aka tabbatar da sun mutu wasu kuma biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru akan titin Lapai-Agaie- Bida ƙaramar hukumar