Gwamnatin jihar Edo ta ce mutane 56 ne suka kamu da cutar zazzaɓin Lassa a jihar a yayin da mutane 8 suka mutu a tsakanin ranar 30 ga watan Disamba
Gwamnatin jihar Edo ta ce mutane 56 ne suka kamu da cutar zazzaɓin Lassa a jihar a yayin da mutane 8 suka mutu a tsakanin ranar 30 ga watan Disamba
Dakarun sojan Najeriya aƙalla 20 aka kashe a wani hari da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP da kaiwa akan sansaninsu. Ƴan ta’addan sun farma sansanin sojan dake garin Mallam Fatori
Ƴan bindiga sun kashe Farfesa Emeka Chukwuma wani malami a jami’ar jihar Delta dake garin Abraka. A cewar jaridar Punch, Farfesa Chukwuma mai shekaru 56 ya dawo gidansa dake Umueji
Rundunar yan sandan Najeriya ta ce ta kama mutane biyu da ake zarginsu da hannu da yin garkuwa da matar Hakeem Odumosu tsohon mataimakin babban sufeton ƴan sanda. A wata
An yankewa wani mutum hukuncin ɗaurin shekaru biyu a gidan gyaran hali ba tare da zaɓin tara ba bayan da kotu ta same shi da laifin sare yatsan budurwarsa bayan
Hukumar Kula da Sufurin Ababen Hawa ta Jihar Kwara( KWARTMA) ta ce mutane 18 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da wata babbar motar shanu da
Hukumomin tsaro a ƙasar Kuwait sun kama wasu ƴan Najeriya biyu da ake zargi da aikata fashi da makami a wani wurin musayar kuɗaɗe. Rahotanni sun bayyana cewa mutanen biyu
Wata motar tanka dake ɗauke da manfetur ta yi bindiga ta kama da wuta a garin Ibadan babban birnin jihar Oyo abun da ya kai ga konewar direban motar ƙurmus.
Wasu ƴan bindiga da ake zargin ƴan fashin daji ne sun kashe aƙalla mutane bakwai wadanda yawancinsu ƴan kasuwa ne tare da jikkata wasu 11 a kasuwar shanu ta Ngalda
Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON ta sanar da kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2025. A wata sanarwa ranar Litinin mai magana da yawun hukumar , Fatima Sanda Usara ta
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zarginsu da aikata fashi da makami a jihar. Tochukwu Ikenga mai magana da yawun rundunar
Jami’an tsaro a jihar Anambra sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a garin Ufuma dake ƙaramar hukumar Orumba North
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano wasu wurare biyu da ake ƙera bindigoga a karamar hukumar Kwande da kuma Guma dake jihar. Kamfanin Dillancin Labarai na
Dakarun rundunar sojan Najeriya shiya ta 7 dake Maiduguri sun kama wani sojan mai suna Nathaniel Jerimiah ɗauke da harsashi a cikin kayansa a tashar motar Borno Express dake Maiduguri.
Gwamnatin tarayya ta sanar da kamfanonin jirage 4 a matsayin wanda za su ɗauki alhazan Najeriya a aikin hajjin shekarar 2025. Shugaban hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON, Abdullahi Usman
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mambobin ƙungiyar ƴan ta’addar ISWAP sun kashe aƙalla manoma 40 a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin
Aƙalla mutane 4 ne suka mutu a wani hari da aka kai wani ginin jami’an hukumar lura da shige da fice ta Najeriya biya bayan wani hari da ƴan bindiga
Wata gobara da ta tashi da tsakar dare tayi sanadiyar mutuwar wata mata Jummai Sunday mai shekaru 24 da danta Nasiru Rabiu ɗan kimanin shekara 1. Marigayiyar ta fito ne
Robert Ewa, kwamshinan yawon buɗe masa ido da al’adu na jihar Cross River ya mutu. Nsa Gill mai magana da yawun gwamnan jihar shi ne ya tabbatarwa da jaridar The
Bankin Samar da Cigaba na ƙasar China wato China Development Bank(CDB) ya amince da bayar da bashin dala miliyan $254.76 domin gina layin dogo daga Kano zuwa Kaduna. A wata