Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kashe fasto Tobias Chukwujekwu Okonkwno na Cocin Katolika Gundumar Nnnewi a jihar Anambra. A wata sanarwa ranar Juma’a
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kashe fasto Tobias Chukwujekwu Okonkwno na Cocin Katolika Gundumar Nnnewi a jihar Anambra. A wata sanarwa ranar Juma’a
Gwamnatin ƙasar Faransa ta miƙa sansanin soja na farko ga gwamnatin ƙasar Chadi a wani ɓangare na shirinta na janye dakarunta da ƙasar Chadi baki ɗaya. Shugaban rundunar sojan ƙasar
Mai bawa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce babu sansanin sojojin ƙasashen waje a Najeriya. Ribadu ya bayyana haka a matsayin martani kan zargin da
Shugaban majalisar dattawa ta 9, Ahmad Lawan ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari dake mahaifarsa ta Daura. Lawan wanda yake wakiltar shiyar Yobe North a majalisar dattawan ya isa
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya ziyarci ƙauyen da jirgin saman sojan Najeriya ya sakarawa inda ya duba girman barnar da harin ya jawo tare da jajantawa da kuma ta’aziyar
Kwana guda bayan mutuwar mahaifiyarsa sai gashi gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi rashin ɗansa, Abdulwahab mai shekaru 24. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Hamisu
Wata mota dake tafiya akan titi ta ƙwace inda ta shiga cikin jerin gwanon al’ummar Kiristoci dake kan hanyarsu ta zuwa gidan gwamnati da kuma fadar Sarkin Gombe domin gaisuwar
Ya bindiga sun kaddamar da farmaki a yankin Heipang dake ƙaramar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato da safiyar ranar Laraba inda suka kashe shanu da dama tare da jikkata
Wani jirgin saman fasinja da ya taso daga Azerbaijan zuwa Rasha ya yi hatsari a ƙasar Khazastan Jirgin ƙirar Embaraer na kan hanyarsa ta zuwa Grozny babban birnin Chechniya inda
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta yi kira ga hukumar tsaro ta DSS da ta gaggauta sako, Bello Bodejo shugaban kungiyar Miyettti Allah Kautal Hore. Alƙalin kotun, Mohammed Zubairu
Rundunar ƴan sandan jihar Delta ta kama wani mutum mai suna, Efe Onoetiyi da ake zarginsa da kashe abokinsa, Paulinaus Okon bayan da ya cinye masa kuɗinsa miliyan 30. Da
Gwamnatin tarayya ta janye hanin da tayi na haƙar ma’adinai a jihar Zamfara wanda ta saka a shekarun baya. A shekarar 2019 ne gwamnatin tarayya ta hana duk wasu ayyukan
Mutane da dama ne da kawo yanzu da ba a san yawansu ba ake fargabar sun mutu a wani turmutsutsu da aka yi a garin Okija dake jihar Anambra. Lamarin
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama ƴan daba da dama a wani samame da jami’an rundunar su ka kai wasu unguwanni dake cikin ƙwaryar birnin Kano. An
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello kan kudi miliyan ₦500 An gurfanar da Bello ne a gaban kotun inda ake
Mambobin kungiyar ƙwadago ta NLC da TUC a jihar Nasarawa sun janye yajin aikin da suka tsunduma a ciki kan kin aiwatar da fara biyan mafi ƙarancin albashi a jihar.
Zaɓaɓɓen shugaban kasar, Ghana John Drammani Mahama ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a fadar Aso Rock. Mai taimakawa shugaban kasa Tinubu kan soshiyal midiya, Olusegun Dada shi ne
Rundunar ƴan sandan jihar Imo ta ce ta kashe wasu mutane huɗu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ƙauyen Ezioha dake garin Eziama a ƙaramar hukumar Mbaitoli
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Lagos,LASEMA ta ce mutane uku ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya haɗa da manyan motocin ɗaukar kwantena. A cikin wata
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Uba Sani ya yi alƙawarin sauya fasalin dukkanin cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko guda 255 dake jihar tare da daga darajarsu zuwa mataki na