Wasu sojojin da suka yi ritaya sun gudanar da zanga-zanga a ƙofar shiga ma’aikatar kuɗi dake Abuja kan wasu hakkokinsu da ba a biya su ba. Rukunin ƴan fanshon sun
Wasu sojojin da suka yi ritaya sun gudanar da zanga-zanga a ƙofar shiga ma’aikatar kuɗi dake Abuja kan wasu hakkokinsu da ba a biya su ba. Rukunin ƴan fanshon sun
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta ISWAP sun kashe dakarun sojan Najeriya biyar a wani harin kwanton ɓauna da suka kai musu a jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Fashewar wani abu a wata makaranta dake Abuja ya jawo mutuwar dalibi ɗaya tare da jikkata wasu huɗu. Wata majiyar jami’an tsaro ta bayyana cewa fashewar abun ta faru da
Kwamishinan ƴan sandan jihar Anambra, Obono Itam ya ce an ceto wasu yara huɗu da aka sato su daga wurin iyayensu a jihar Bauchi aka kuma sayar da su ga
Rundunar sojan saman Najeriya ta kashe ƴan ta’addada dama a wani farmaki da ta kai da jiragen yaƙi a Dajin Alawa dake ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Neja. Zagazola Makama
Rundunar ƴan sandan jihar Imo ta ce jami’anta sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kuma ceto wasu mutane hudu bayan da aka
Wasu ƴan bindiga da suka fito daga Najeriya sun kashe a ƙalla sojojin ƙasar Kamaru biyar a ƙauyen Bakinjaw dake kan iyakar ƙasashen biyu. Aka Martin Tyoga wani ɗan majalisa
Rundunar ƴan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar jami’anta biyu a wata musayar wuta da aka yi da wasu ƴan bindiga a ƙauyen Natsini dake ƙaramar hukumar Argungu ta
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai a ranar Alhamis ya ziyarci gidan gyaran hali dake jihar Kaduna inda ya duba tsohon shugaban ma’aikatansa, Bashir Sa’idu wanda aka tsare shi
Mutanen da basu gaza 7 ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru akan hanyar Kaltungo-Cham dake jihar Gombe. Mr Samson Kaura kwamandan shiyar Gombe na Hukumar
Rundunar Ƴan sandan jihar Ribas ta ce jami’anta sun kama wani mai suna, Andrew Nwanna matukin motar taksi mai shekaru 44 da ake zarginsa da yiwa fasinjojinsa mata fashi. A
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da hannu a kisan wata tsohuwar mata wacce ake zargi mayya ce a ƙauyen Egba dake ƙaramar
Aƙalla mayaƙan ƙungiyar ISWAP bakwai ne aka rawaito sun mutu bayan da wani bam da suke ƙoƙarin ɗanawa ya tashi da su a jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra, ta ce jami’an tsaro bakwai ƴan bindiga su ka kashe a yankin Ihiala dake jihar. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar Tochukwu Ikenga
Segun Olowookere, wani mazaunin jihar Osun wanda aka yanke masa hukuncin kisa saboda zargin satar kaza da ƙwai a shekarar 2010 ya fito daga gidan yari. A ranar 26 ga
Rundunar sojan Najeriya shiya ta 6 dake Fatakwal babban birnin jihar Ribas ta ce ta lalata haramtattun matatun mai 20 da a ƙalla ake tace gangan mai 20,000 tare da
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki samar da tsaro a rundunar Operation sun kama wata mata mai suna Shamsiya Ahadu da ake zargi da kai wa ƴan fashin daji makamai
Hukumar kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa FRSC ta ce mutane 13 ne suka mutu a wani hatsarin mota akan titin Owo-Ikare dake jihar Ondo. A wata sanarwa da aka fitar
Ƴan fashin daji sun kashe wani matashi a wani hari da suka kai musu akan hanyar Tsafe dake jihar Zamfara. Matashin mai suna Haruna Bello Muhammad Karmanje ya gamu da
Gobara ta ƙone fitacciyar kasuwar dake Masaka a ƙaramar hukumar Karu dake jihar Nasarawa. Wutar gabarar ta fara ne da misalin ƙarfe 10 na daren ranar Juma’a kuma kawo yanzu