Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya amince da murabus ɗin sakataren gwamnatin jihar, Barista Ibrahim Muhammad Kashim. Wata sanarwa da mai bawa gwamnan shawara kan kafafen yaɗa labarai, Gidado
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya amince da murabus ɗin sakataren gwamnatin jihar, Barista Ibrahim Muhammad Kashim. Wata sanarwa da mai bawa gwamnan shawara kan kafafen yaɗa labarai, Gidado
An kaure da hayaniya a yayin zaman majalisar wakilai na ranar Alhamis bayan da ɗan majalisar wakilai daga jihar Filato, Ajang Iliya ya sauya sheƙa daga jam’iyar Labour Party ya
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wasu mutane biyu a cikin Maiduguri kan titin Damboa da ake zargin su da sace wayoyin hannu 25.
Dakarun rundunar sojan Najeriya da suka fito daga Birged ta 63 a jihar Delta sun samu nasarar ceto wasu mutane huɗu da aka yi garkuwa da su. Dakarun sun kuɓutar
Rundunar Ƴan Sandan jihar Katsina ta kama wani mai suna, Aminu Hassan da ake zargi da taimakawa ayyukan ta’addanci a jihar. Abubakar Sadiq mai magana da yawun rundunar ƴan sandan
Rundunar Ƴan Sandan jihar Lagos ta ce jami’an ta sun kama wani mai suna Ifeanyi Okonkwo da ake zargi da sace wayar hannu a wani wurin cin abinci dake Alausa
Rundunar Ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun ƙwace jabun kuɗaɗe da darajar su ta kai naira biliyan ₦129. A wata sanarwa ranar Talata, Muyiwa Adejobi mai magana da yawun
Wata tawagar jami’an tsaro da ta ƙunshi sojoji da ƴan sanda da kuma ƴan bijilante sun ceto manoma 36 da ƴan fashin daji su ka yi garkuwa da su akan
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami’anta sun ceto wani yaro mai suna Hope Evans ɗan shekara 4 wanda aka bada rahoton bacewarsa a ranar 31 ga watan
Jami’an ƴan sandan kwantar da tarzoma dake aiki da Sikwadiran na 47 dake Zariya a jihar Kaduna sun samu nasarar kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da safarar bindigogi.
Mambobin kwamitin sulhu da kuma wasu jiga-jigan jam’iyar APC daga jihar Adamawa sun gana da shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ranar Juma’a a hedkwatar jam’iyar dake Abuja.
Atsi Kefas ƴar uwar gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ta samu raunin harbin bindiga bayan da ɗan sandan da yake basu kariya ya harbe ta bisa kuskure a lokacin da
Jami’an tsaro sun tsare kofar shiga fadar Sarkin Bichi gabanin isar sabon hakimin masarautar da aka naɗa. Har ila yau jami’an ƴan sandan sun fatattaki dagatai da masu unguwanni daga
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ce ƴan ta’addan Lakurawa ne ke da alhakin kai harin bam da ya tashi akan titin Gusau-Dansadu a ƙaramar hukumar Maru ta jihar. Muhammad
Wani jirgin saman kamfanin Max Air ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Maiduguri jim kaɗan bayan tashin sa daga filin jirgin saman Muhammad Buhari dake birnin. A cewar
Ƴan bindiga sun kashe, Gideon Ebukwe wani baƙo da ya sauka a otal ɗin Ok Winners dake Igbosoro a garin Shagamu na jihar Ogun. An ce lamarin ya faru bayan
Wata kungiya mai suna Team New Nigeria ta liƙa fastocin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan abin da ya jawo wasu ke raɗe-raɗin hasashen
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Ita Amodu dake kan tsohon titin Yidi a birnin Ilorin na jihar Kwara ta ƙone kayayyaki da dukiya ta miliyoyin naira. Gobarar da
Masu garkuwa da ƙananan yara huɗu ciki har da ƙanƙanin yaro a jihar Kaduna sun rage kudin fansar da su ke so a biya su daga naira miliyan 300 ya
Kungiyar ƙwadago ta NLC reshen birnin tarayya Abuja ta umarci ma’aikatan dake kananan hukumomin 6 da su fara yajin aiki tun daga ranar 1 ga watan Disamba. Knabanyi Adalo shugaban