Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake ɗauke da bindiga a wata Church dake ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake ɗauke da bindiga a wata Church dake ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake ɗauke da bindiga a wata Church dake ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Fasinjoji 6 da shanu 11 aka bada rahoton sun mutu a wasu jerin hatsuran mota da suka faru a Gada Biyu dake kan babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja. Wani shedar
Tsohon mai magana da yawun Kungiyar Tsofaffin Shugabannin Arewa kuma tsohon mai ba shugaban ƙasa shawara a kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana cewa babu ɗan siyasan da
A ranar Lahadi da ta gabata, wani mummunan lamari ya faru a wurin tace ruwan sha na Gubi Dam da ke ƙarƙashin Hukumar Samar da Ruwa ta Bauchi, inda ma’aikata
Theophilus Danjuma tsohon ministan tsaro ya yi kira ga ƴan Najeriya da su ɗauki alhakin kare lafiyarsu. Da yake magana a ƙaramar hukumar Takum ta jihar Taraba, Danjuma ya ce
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen kawo karshen kashe-kashen da ke addabar wasu al’ummomi a jihar Filato, musamman
Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL) ya rage farashin lita ɗaya na man fetur daga N950 zuwa N935 a gidajen mansa da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja. Wani mazaunin unguwar
Mutane da dama aka bada rahoton sun maƙale a cikin baraguzan wani ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo dake layin Orumeta a yankin unguwar Ojudu-Berger dake jihar Lagos.
Auwal Muhammad Jatau mataimakin gwamnan jihar Bauchi ya musalta marin ministan harkokin waje na Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar. Ya fadi haka ne lokacin da yake mayar da martani kan wani
Jami’ai uku na hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi aka kwantar asibitin sakamakon raunin harbin bindiga da suka samu lokacin da wasu suka farmasu a
Tsohon sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya shawarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya guji nuna son kai da fifita ƙabilarsa wajen naɗa manyan mukamai
Wani dan majalisar wakilai daga Bassa/Jos ta Arewa, Daniel Asama, ya bayyana cewa jami’an tsaro na da masaniya game da wadanda ke da hannu a hare-haren kisa da ake ta
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano tare da lalata wata haramtacciyar masana’antar ƙera bindiga dake ƙauyen Shangev Tiev s ƙaramar hukumar Konshisha ta jihar. Sewuese Aneneh
Matatar mai ta Dangote ta sake rage farashin kuɗin litar man fetur da take sayarwa dillalan mai ya zuwa ₦835 kan kowace lita. A cewar wasu majiyoyi dake matatar man
Caleb Mutfwang gwamnan jihar Filato ya sanar da hana kiwon dabbobi da daddare tare da taƙaita yin amfani da baburan hawa a faɗin jihar biyo bayan yawan hare-haren da ake
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne masu alaka da ISWAP sun tarwatsa Gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu zuwa Damboa a jihar Borno. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin
Wasu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki a garuruwan Banga da Larh da ke karamar hukumar Hong a jihar Adamawa, inda suka kashe mutane bakwai
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu bisa gazawarta wajen kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya, musamman a Arewa. Atiku ya bayyana hakan ne a
Wasu daga cikin masu amfani da layukan sadarwa a babban birnin tarayya Abuja sun nuna damuwa kan yadda kamfanonin sadarwa ke kara farashin data da kati ba tare da inganta