Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi. A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa
Get the latest crime news and updates from Northern Nigeria with Arewa Crime. Stay informed on investigations, criminal cases, and public safety concerns, as we bring you comprehensive coverage of crime stories in the region.
Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi. A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kubutar da Aliyu Muhammad ma’aikaci a hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC wanda wasu yan bindiga su ka yi garkuwa da shi
Wasu da ake zargin yan bindiga ne dauke da makamai sun yi garkuwa da wasu ɗalibai akan hanyarsu ta zuwa wurin rubuta jarabawar shiga jami’a ta UTME. Lamarin ya faru
Wani da ake zargi da kwacen waya ya samu munanan raunuka bayan wasu matasa sun kai masa hari a unguwar Dorayi da ke Jihar Kano. Rahotanni sun nuna cewa lamarin
Gwamnan Jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, ya bayyana cewa zai rattaba hannu kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin bayar da bayanai ga ƴan bindiga, yana mai
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya umarci shugabannin kananan hukumomi guda 17 da ke jihar tare da hadin gwiwar sarakunan gargajiya da su dauki matakai cikin gaggawa domin dakile
An yanke wani mutum mai suna Hamza Mohammed hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan da ya daba wa wani mutum wuka har lahira a lokacin wani rikici a jihar Neja.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna inda aka kashe wasu fasinjoji. An
Jami’an tsaro na jihar Edo sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Ovwarueso bisa zarginsa da fille kan diyarsa bisa zarginta da laifin kashe kudi a garin Benin na jihar
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta ce bangarenta na rundunar Operation Hadin Kai a ranar 10 ga watan Janairu ya kawar da wasu manyan kwamandojin ISWAP da ‘yan ta’adda uku a
Wani mutum mai suna John ya rasa ransa bayan abokinsa, Akinola Adeleye, ya caka masa wuka har lahira a kan takaddamar wanda zai biya kudin farantin abinci. Lamarin ya faru
A ranar Alhamis ne aka zargi wani mutum da kashe kakarsa mai shekaru 100 da gatari yayin da take zaune a kan keken guragu. Yana fuskantar shari’a a birnin Hamburg
‘Yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar cafke wasu mutane tara da ake zargi da aikata laifin fashi da makami da addabar mazauna jihar. Kakakin rundunar ‘yan sandan SP
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane uku da ake zargi da kashe wani dan sanda mai suna Bala Magaji a ranar 25 ga Yuli, 2023. Jami’in hulda
Sojoji sun hallaka aƙalla ‘yan ta’addar Daesh 55 daga cikin ‘yan ta’addar ISWAP. Cikin wadanda aka kashe har da wasu manyan kwamandoji da dama ajihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya.
The Kano State Security Council, in a response to the rising cases of phone snatching, has declared the act as armed robbery. It has mandated that any person or group
The Kaduna State Government has confirmed the kidnapping of about 10 students in Kachia Local Government Area of the state. The Commissioner for Internal Security and Home Affairs, Mr Samuel
Armed bandits attacked a women’s hostel at the Federal University in Gusau, Zamfara State, this past Sunday. The assailants descended upon Sabon Gida village in Bungudu, where they forced their
The troops and special forces of the Nigerian Army have neutralized 11 bandits in a fierce battle in Birnin-Gwari, Kaduna. Samuel Aruwan, Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs,
The Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, has arrested 17 suspected internet fraudsters in Makurdi, the capital of Benue. A statement on Sunday by EFCC Head of Media, Wilson Uwujaren,