Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba shi ne mafita ba illa daukar
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba shi ne mafita ba illa daukar
Rundunar sojin saman Najeriya ta hakala ‘yanbindiga sama da 28 a yankin ƙaramar hukumar Shiroro dake jihar Neja. Wata sanarwa da mataimakin daraktan yaɗa labarai na rundunar, Guruf Kaftin Kabiru
Fashewar wata tankar mai ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 30 a hanyar Agaie-Bida a jihar Neja da safiyar Lahadi Rahotanni sun tattaro cewa tankar ta yi karo ne da wata
Wani farmaki da ‘yan sanda suka kai a kan babbar hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna, ya kai ga kama wani da ake zargi da kayyakin sojan da ba a dinka
Rundunar sojin Najeriya ta gurfanar tare da korar wasu sojoji shida da ake zargi da hannu a mutuwar wani jami’in hukumar NDLEA, Kingsley Chimetalo, a gaban kotu. An mika hudu
An yanke wani mutum mai suna Hamza Mohammed hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan da ya daba wa wani mutum wuka har lahira a lokacin wani rikici a jihar Neja.
Dakarun runduna ta 1 ta sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda 14 tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a wani samame na baya-bayan nan a jihohin
Hedikwatar tsaro ta DHQ ta bayyana cewa an kashe jami’anta 36 a jihar Neja. Ta bayyana hakan ne a lokacin da take bayar da cikakken bayani game da asarar rayuka
Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS ta sanar da kama wani mai safarar makamai ga yan bindiga a jihar Neja. Sanarwar kamen na cikin wata sanarwa da hukumar ta
Ƴan ta’adda a Jihar Neja da ke tsakiyar Najeriya sun sace wasu ƴan ƙasar China a ke aiki a madatsar ruwa na Zungeru a ranar Talata. Gwamnatin Jihar ce ta
Rahotanni daga jihar Katsina a arewacin Najeriya na cewa ƴan bindiga sun kashe wani kwamshina a jihar Katsina a arewacin Najeriya. Kwamishinan ƴan sanda na jihar ya tabbatar da lamarin
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Sace yara a makarantu a Najeriya na neman zama ruwan dare, al’amarin da ke jefa iyaye cikin tasku Iyaye mata biyu na ɗaliban makarantar
Asalin hoton, Google Bayanan hoto, Ɗaya daga cikin ɗakunan kwana ɗaliban da aka sace Da sanyin safiyar ranar Talata ne wasu ƴan bindiga suka sace ɗalibai kusan 50, da kuma
Na’urarku na da matsalar sauraren sautiLatsa alamar lasifikar domin sauraron jawabin Kwamishinan yada labaran jihar Neja a tattaunawarsu da Haruna Shehu Tangaza Gwamnatin Neja da ke tsakiyar Najeriya ta sanar