Rahotanni daga jihar Katsina a arewacin Najeriya na cewa Ć´an bindiga sun kashe wani kwamshina a jihar Katsina a arewacin Najeriya.
Kwamishinan Ć´an sanda na jihar ya tabbatar da lamarin a wani taron manema labarai a ranar Alhamis cewa lamarin ya faru ne a ranar Laraba da daddare.
Sannan wasu rahotannin daga jihar Neja a arewa ta tsakiyar Ć™asar kuma Ć´an bindigar sun kashe mutum 16 a masallaci wasu goammai kuma sun jikkata a wani hari da ‘aka kai Ć™auyen Ba’are a karamar hukumar Mashegu da ke jihar Nejan.
Ahmed Ibrahim Matane shi ne sakataren gwamnatin jihar ta Neja, ya ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 5:30 na safiyar ranar Laraba.