‘Yan bindiga sun kashe kwamishina a Katsina da masallata 16 a Neja

Labari da dumi-dumi

Rahotanni daga jihar Katsina a arewacin Najeriya na cewa Ć´an bindiga sun kashe wani kwamshina a jihar Katsina a arewacin Najeriya.

Kwamishinan Ć´an sanda na jihar ya tabbatar da lamarin a wani taron manema labarai a ranar Alhamis cewa lamarin ya faru ne a ranar Laraba da daddare.

Sannan wasu rahotannin daga jihar Neja a arewa ta tsakiyar Ć™asar kuma Ć´an bindigar sun kashe mutum 16 a masallaci wasu goammai kuma sun jikkata a wani hari da ‘aka kai Ć™auyen Ba’are a karamar hukumar Mashegu da ke jihar Nejan.

Ahmed Ibrahim Matane shi ne sakataren gwamnatin jihar ta Neja, ya ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 5:30 na safiyar ranar Laraba.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...