Akalla mutum biyar sun rasa rayukansu, yayin da wasu takwas suka jikkata sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a yankin Agaie da ke jihar Neja. Jami’in Hukumar Ba da
Akalla mutum biyar sun rasa rayukansu, yayin da wasu takwas suka jikkata sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a yankin Agaie da ke jihar Neja. Jami’in Hukumar Ba da
Dakarun FOB AUDU da FOB BABANNA sun lalata wata maboyar da ake zargin ‘yan ta’adda na amfani da ita a yankin Borgu da ke Jihar Neja. Rahoton da masanin harkokin
Diocese na Katolika na Kontagora ya tabbatar da cewa an samu nasarar ceto dukkan dalibai da ma’aikatan makarantar St. Mary’s Catholic Schools da aka sace a Papiri, Jihar Niger, tare
Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Neja ta kama mutum 10 da ake zargi da aikata fashi da makami, tashin hankali, mallakar makamai masu haɗari da kuma satar shanu a sassa
Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a gobarar tankar mai da ta afku a garin Essa, karamar hukumar Katcha ta Jihar Neja, ya kai 57. Rahoto ya nuna cewa lamarin
Mutane da dama ne ake fargabar sun mutu a wata gobarar tankar mai da ta faru a wajejen yankin Essa dake kan titin Agaie-Bida a karamar hukumar Katcha ta jihar
Mutane da dama ne ake fargabar sun mutu a wata gobarar tankar mai da ta faru a wajejen yankin Essa dake kan titin Agaie-Bida a karamar hukumar Katcha ta jihar
Wata mata mai suna Amaye ta rasa rayuwarta a garin Kasuwan-Garba da ke Karamar Hukumar Mariga, Jihar Neja, bayan wasu matasa sun yi mata duka tare da kona ta, bisa
Akalla mutane 12 ne suka mutu, yayin da wasu sama da 230 ke karbar magani a asibitoci daban-daban, sakamakon barkewar cutar kwalara da ta bulla a Jihar Neja. Rahotanni sun
Wata mata mai juna biyu mai suna Hauwa Isah ta rasa ranta a hannun mijinta, Mohammed Sani, wanda ake zargin ya yi mata duka har lahira a unguwar Limawa da
Dakarun tsaro na Najeriya sun kashe akalla ‘yan bindiga 45 a wani samame da suka kai kusa da garin Kuchi da ke karamar hukumar Munya a Jihar Neja. Wani masani
Rundunar ‘yan sanda tare da hadin gwiwar masu gadi da mafarauta sun kama dagacin kauyen Guiwa da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja tare da wasu mutane 13 bisa
Ƴan bindiga sun kai farmaki wasu ƙauyuka dake ƙananan hukumomin Munya da Shiroro a jihar Neja inda suka kashe mutum guda ɗaya tare da sace shanu da ba a san
Shugaban Majalisar Karamar Hukumar Munya na Jihar Neja, Aminu Najumei, ya bayyana cewa sakataren majalisar, Daina Usman, wanda aka sace a daren Alhamis, ya samu damar tserewa daga hannun masu
Aƙalla mutane biyu aka harbe har lahira a yayin da waɗanda basu gaza 10 ba aka bada rahoton ƴan fashi daji sun yi garkuwa da su a ƙananan hukumomin Wushishi
Gwamnatin Jihar Neja ta ceto yara ƙanana 21 da aka yi niyyar safararsu daga ƙaramar hukumar Magama zuwa ƙasashen Mali da Nijar. An kama yaran ne a Gaidam, Jihar Yobe,
Wata fashewar bam a ƙaramar hukumar Shiroro ta Jihar Neja ta yi sanadin mutuwar wani manomi mai suna Isyaku Gambo. Rahotanni sun bayyana cewa, marigayin ya taka kan bama-baman ne
An yi garkuwa da mutane 20 yayin da suke tafiya a kan hanyar da ke haɗa Mariga da Kontagora a jihar Neja. Fasinjojin na cikin tafiyarsu ne a kan hanyar
Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na man fetur da dangoginsa a yankin
Wata annobar cutar amai da gudawa a Jihar Neja ta yi sanadin mutuwar mutane 17 tare da kama mutane 289 a kananan hukumomi 11 na jihar, a cewar Kwamishinan Lafiya