Wani bincike da aka gudanar a baya-bayan nan ya nuna cewa matsakaicin farashin iskar gas din girki a Najeriya ya yi sauko zuwa mafi karanci farashi cikin watanni hudu da
Wani bincike da aka gudanar a baya-bayan nan ya nuna cewa matsakaicin farashin iskar gas din girki a Najeriya ya yi sauko zuwa mafi karanci farashi cikin watanni hudu da
A safiyar ranar Asabar ne wani dan kunar bakin wake ya kai hari a wani daurin aure a garin Gwoza na jihar Borno, inda ake fargabar mutuwar mutane da dama.
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Hajiya Halima Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin Hausa, Dauda Adamu da aka fi sani da Rarara. Rahotanni sun nuna cewa an yi awon-gaba da
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba ya bukaci ‘yan Najeriya da su nuna goyon bayansu da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi, a wani shiri na hukumar yaki
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari tare da kashe mataimakin shugaban jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sakkwato, Farfesa Yusuf Sa’idu. Jami’ar wadda ta bayyana rasuwar Saidu a wata ‘yar gajeriyar
Gwamnatin Najeriya ta saka jiragen shugaban ƙasa guda uku a kasuwa a wani yunkuri da mahukunta suka bayyana da cewa zai rage yawan kuɗaɗen da ake kashewa wajen kula da
Gwamnatin jihar Kano ta ce hukuncin da wata babbar kotun tarayya karkashin jagorancin mai shari’a Abdullahi Muhammad Liman ta yanke a safiyar ranar Alhamis ya nuna cewa har yanzu Alhaji
A ranar Juma’a ne shugaba Bola Tinubu ya karbi bakuncin daraktan hukumar binciken manyan laifuka ta kasar Amurka (FBI), Christopher Asher Wray, inda ya tabbatar masa da cewa Najeriya na
Wata babbar kotun jihar Delta dake zamanta a Asaba a ranar Talata ta yanke wa Sufeta Ubi Ebri na rundunar ‘yan sandan Najeriya hukuncin kisa kan zargin kisan kai. Kotun
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin bikin ranar dimakwaradiya. Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya ayyana haka a madadin gwamnatin
Mutum 50 ake fargabar an kashe sannan aka sace wasu da ba a san adadinsu ba sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kai a jihar Katsina da ke arewacin Najeriya.
Ranar Litinin din nan ce ranar da hukumomin ƙasar Saudiyya suka tsayar mastayin ranar cikar waadin kammala jigilar maniyyata aikin Hajjin bana daga kowace kusurwa ta duniya. Da karfe 12
Gwamnonin jihohin Najeriya 36 sun ce kudirin biyan mafi karancin albashi na Naira 60,000 da gwamnatin tarayya ta yi ba zai dore ba kuma ba za su iya aiwatarwa ba.
Fadar shugaban kasa ta bayyana a matsayin karya ne labarin da ake yadawa cewa ministan kudi kuma ministan tattalin arziki Wale Edun ya gabatar da N105,000 a sabon tsarin mafi
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ya kwace lasisin gudanarwa na bankin Heritage. A wata takarda da bankin ya fitar, ya ce ya ɗauki matakin ne “domin tabbatar da ingantaccen
Hukumomin ‘yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani mutum da ake zargi da yunkurin sayar da ‘yarsa ‘yar shekara biyar a kan Naira miliyan 1.5. Wanda ake zargin mai
Mambobin kungiyar kwadago, a ranar Juma’a, sun shelanta yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin kasar saboda kin amincewar da gwamnatin tarayya ta yi na kara karin mafi karancin albashi daga
Gwamnatin tarayya ta sake mika goron gayyata zuwa ga kungiyar kwadago domin ci gaba da tattaunawa kan batun mafi karancin albashi, kamar yadda wata majiya mai tushe ta shaida wa
Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce adadin maniyyata 18,906 na shekarar 2024/1445 aka yi jigilarsu zuwa kasar Saudiyya. Hukumar ta bayyana hakan ne a rana ta 11 ta jigilar. Rahotanni
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon kwamandan rundunar ‘yan sandan farin kaya DCP Abba Kyari na tsawon makonni biyu bayan ya shafe watanni 27