Allah ya yi rasuwa wa kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali. Har yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsa, sai dai majiya mai tushe ta shaida wa manema cewa
Allah ya yi rasuwa wa kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali. Har yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsa, sai dai majiya mai tushe ta shaida wa manema cewa
Shugaba Bola Tinubu ya jajanta wa al’ummar Masarautar Ningi da gwamnatin jihar Bauchi bisa rasuwar Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya. Allah ya yi wa sarkin mai daraja ta daya
Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu mayakan ta’addanci a wani samame da
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin rage yawan wakilan Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ake gudanarwa a birnin New York na kasar Amurka. Femi
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗaliban aikin likita su 20 a jihar Benue. Ɗaliban da aka sace sun fito ne daga jami’ar Maiduguri da kuma jami’ar Jos a
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin daukar ma’aikatan koyarwa 3,500 a kwalejojin hadin kan gwamnatin tarayya a fadin kasar nan. Dokta Yusuf Sununu, karamin ministan ilimi ne ya bayyana hakan a
An samu gobara a rijiyar man fetur ta Akaso 4 da ke karkashin kamfanin man fetur na Najeriya mai lamba 18 Operating Limited a jihar Ribas. Hukumar kula da harkokin
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan gida daya mutum 11 da suka hada da mata da ‘ya’yan wani dan jarida mazaunin Kogi, Muhammed Bashir, a jihar Kaduna.
Wani jirgin saman fasinja ɗauke da mutane 62 ya faɗo a wajen birnin São Paulo dake ƙasar Brazil inda ya kashe dukkanin mutanen dake ciki. Jirgin na ɗauke da fasinjoji
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin wasu mutane a majalisar gudanarwar jami’o’in gwamnatin tarayya da manyan makarantun ilimi. A wata sanarwa da kakakinsa, Ajuri Ngelale, ya fitar ranar Laraba,
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun kama ƴan ƙasashen waje da dama da ake zarginsu da ɗaukar nauyin zanga-zangar da ake gudanarwa a jihar. Kwamishinan ƴan sandan
A yanzu haka dai dimbin masu zanga-zanga na gudanar da zanga-zanga kan wata babbar hanya a garin Kugbo da ke Asokoro a karamar hukumar Abuja Municipal Council (AMAC). Masu zanga-zangar
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bayar da gudummawar buhunan shinkafa 25kg ga gidaje 2,400 a jihar Bauchi. An sanar da hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da AIT
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar dokar gyara mafi karancin albashi na kasa na 2024 ta zama doka. Dokar dai za a sake duba ta duk shekara uku.
Ƴan bindiga sun kashe Tanimu Kunbiya wani basaraken gargajiya tare da ɗansa a garin Chanchangi dake jihar Taraba. Harin ya faru ne a ranar Juma’a lokacin da mutanen biyu suke
Yayin da dakarun Operation Lake Sanity 2 ke kara kai hare-hare, rundunar hadin gwiwa ta Multinational Joint Task Force (MNJTF) ta yi nasarar karɓar ‘yan ta’addar Boko Haram 263 da
Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na kasa duk bayan shekaru
Majalisar dattawa ta tsige Sanata Mohamed Ali Ndume (Borno ta Kudu) a matsayin babban mai tsawatarwa, inda ta maye gurbinsa da Sanata Tahir Mungono (Borno North). An yanke hukuncin ne
Wani gini mai hawa biyu na makarantar Saint Academy da ke Jos ya ruguje, inda dalibai da dama ake fargabar abin ya rutsa da su. Ginin da ya kunshi ajujuwa
Hon. Olaide Akinremi Jagaba mamba a majalisar wakilai ta Najeriya dake wakiltar mazaɓar Ibadan North a majalisar ya mutu. Kawo yanzu babu cikakken bayani kan rasuwar mamacin. Sai dai majalisar