Sojojin Runduna ta 1 sun cafke wata mata da ake zargin tana taimaka wa ‘yan ta’adda a garin Kanoma da ke jihar Zamfara. Matar, mai suna Fatima Isah Ile, an
Sojojin Runduna ta 1 sun cafke wata mata da ake zargin tana taimaka wa ‘yan ta’adda a garin Kanoma da ke jihar Zamfara. Matar, mai suna Fatima Isah Ile, an
Kamfanin Dangote Refinery ya sanar da rage farashin litar man fetur a fadin Najeriya, tare da bayyana cewa zai fara sabon shirin rarraba mai kai tsaye daga ranar Litinin, 15
Kungiyar Ma’aikatan Mai da Gas (NUPENG) ta dakatar da yajin aikin da ta fara a fadin kasa bayan cimma matsaya da kamfanin Dangote Refinery and Petrochemicals. Yajin aikin ya haddasa
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki a safiyar Lahadi a kauyen Wake da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna, inda suka kashe mutane akalla takwas tare da jikkata kimanin
Sarkin Bagaji Odo da ke ƙaramar hukumar Omala a jihar Kogi, David Akpa, wanda aka sace a ranar Litinin da ta gabata, ya kuɓuta daga hannun masu garkuwa da mutane.
Rundunar ƴan sandan Jihar Kwara ta bayyana cewa jami’anta sun cafke mutane 46 da ake zargi da kasancewa cikin Ƙungiyar Ɓarayin Daji, a wani samame da aka gudanar a yankin
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta gayyaci tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, tare da wasu manyan jami’an jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) guda bakwai domin amsa tambayoyi kan zarge-zargen
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 5 ga watan Satumba, 2025, a matsayin ranar hutu don gudanar da bikin Maulidin Annabi Muhammadu (SAW). Wannan sanarwar ta fito ne daga ofishin Ma’aikatar
Hukumar tsaron farin kaya, wato DSS, ta cafke wasu mutane biyu a Kaduna bisa zargin kafa kungiya ta bogi da ke yaudarar jama’a da sunan daukar ma’aikata cikin hukumar. Wadanda
Ofishin Mai Baiwa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro (ONSA) ya musanta zargin tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, da ya ce gwamnati na biyan kuɗi ko bayar da wasu abubuwa
Wata mata mai suna Amaye ta rasa rayuwarta a garin Kasuwan-Garba da ke Karamar Hukumar Mariga, Jihar Neja, bayan wasu matasa sun yi mata duka tare da kona ta, bisa
Hukumar Daukar Ma’aikatan ‘Yan Sanda ta Najeriya (PSC) ta bayyana cewa har yanzu ba ta fara aikin daukar sabbin jami’an ‘yan sanda na shekarar 2025 ba. Shugaban sashen yada labarai
Sojojin Operation Hadin Kai tare da goyon bayan kungiyar Civilian JTF da wasu jami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP guda 12 a jerin hare-haren da suka
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna ta tabbatar wa Gwamna Uba Sani cewa za ta ci gaba da yi masa addu’o’i tare da goyon baya domin tabbatar da
Mataimakin Gwamnan Jihar Taraba, Aminu Alkali, ya dawo Jalingo, babban birnin jihar, bayan dogon lokaci ba a ganshi ba. Rahotanni sun bayyana cewa Alkali ya sauka ne a filin jirgin
Sojojin Najeriya sun kubutar da fasinjoji 27 da ‘yan bindiga suka sace a kauyen Amoda, karamar hukumar Ohimini a jihar Benue. An samu nasarar ne bayan dakarun Operation Whirl Stroke
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta naɗa Iliya Damagum a matsayin sabon shugaban ƙasa na dindindin na jam’iyyar. Wannan naɗin ya biyo bayan taron kwamitin zartarwa na ƙasa (NEC) karo
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a 2026 baya, ko
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Tokyo na kasar Japan inda zai halarci taron kasa da kasa da kan cigaban Nahiyar Afirika da aka yi wa lakabi da
Jam’iyyar NNPP ta bayyana rashin amincewarta da sakamakon zaben maye gurbi na mazabar Tsanyawa/Ghari a Kano, inda aka bayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya yi nasara. Shugaban jam’iyyar