Sojoji a Borno sun kashe Æ´an ta’adda uku tare da ceto mutane 7 da aka yi garkuwa da su

Sojojin bataliya ta 112 a rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar kashe Æ´an ta’adda uku a lokacin da suke Æ™oÆ™arin kai wa manoma hari a karamar hukumar Mafa ta jihar Borno.

Wasu rahotanni sun bayyana cewa sojojin sun yi wa mayaƙan kwanton ɓauna inda suka kashe uku wajejen yankin Manawaji a ranar 07 ga watan Nuwamba.

Sojojin sun kuma samu nasarar ceto mutane bakwai da yan bindigar suka yi garkuwa da su.

Har ila yau sojojin sun samu nasarar kwace bindiga kirar AK-47 É—aya da baburan hawa biyu daga hannun yan bindigar.

More News

Mayaƙan ISWAP Sun Kashe DPO A Borno

Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne sun kashe wani babban jami'in ɗan sanda a arewacin jihar Borno. A cewar wasu rahotanni...

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Bawa Gwamnati Wa’adin Ranar 31 Ga Watan Mayu Da Ta Janye Ƙarin KuÉ—in Wuta

Ƙungiyoyin Ƙwadago na  NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa'adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da...

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Bawa Gwamnati Wa’adin Ranar 31 Ga Watan Mayu Da Ta Janye Ƙarin KuÉ—in Wuta

Ƙungiyoyin Ƙwadago na  NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa'adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da...

Matatar mai ta fatakwal za ta iya fara aiki a ƙarshen watan Yuni

Matatar mai ta Fatakwal mai tace mai ganga 210,000 a kowacce rana na iya fara aiki a karshen watan Yuli bayan dogon lokaci. Jami’in hulda...