Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya samu sabon mukami a hukumomin gwamnatin tarayya, kwana kalilan bayan murabus dinsa daga shugabancin jam’iyyar APC a matakin kasa. Ganduje ya samu
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya samu sabon mukami a hukumomin gwamnatin tarayya, kwana kalilan bayan murabus dinsa daga shugabancin jam’iyyar APC a matakin kasa. Ganduje ya samu
Akalla yan bijilante 70 ne aka kashe a wani harin kwanton bauna da yan bindiga su ka yi musu a garin Bunyun dake karamar hukumar Kanam ta jihar Plateau. Rahotanni
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai shekaru 25 da nonon wata mata da aka cire a yankin Awada dake jihar. A wata sanarwa
Adamu Maina Waziri, tsohon ministan yan sanda ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Waziri wanda na daya daga cikin wadanda aka kafa jam’iyar PDP da su kuma mamba ne
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma gogaggen dan jarida, Dele Momodu, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki na cikin fargaba sakamakon tasirin da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya umarci shugabannin kananan hukumomi guda 17 da ke jihar tare da hadin gwiwar sarakunan gargajiya da su dauki matakai cikin gaggawa domin dakile
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana damuwarsa kan yadda jami’an gwamnati da hukumomin kasar ke kara nuna halin ko-in-kula da gayyatar da Majalisar Tarayya ke yi musu
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Dr. Babachir David Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki, a daidai lokacin da ake kara samun tashin hankali a cikin jam’iyyar,
Dakarun rundunar sojan Najeriya Operation Whirl Stroke(OPWS) da sauran jami’an tsaro dake aikin samar da tsaro a jihar Benue sun samu nasarar kama wasu mutane biyu dake dauke da bindiga
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta ce jami’anta sun kama wani mutum da ake zargi da mallakar jabun dalar Amurka $1000. A wata sanarwa ranar Laraba, Buhari Abdullahi mai magana
Yan majalisar wakilai ta tarayya 6 ne na jam’iyar PDP da su ka fito daga jihar Akwa Ibom su ka sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC. Yan majalisar su ne
Wani ginin bene mai hawa uku dake kan layina Adeniyi a Lagos Island ya ruguzo. Akalla mutane uku mazauna gidan aka samu damar cetowa aka kuma garzaya da su asibiti
Dakarun Runduna ta 3 da ke ƙarƙashin Operation Safe Haven, waɗanda ke aiwatar da aikin tsaro na Operation Lafiyan Jama’a, sun kashe ɗan fashi guda tare da ceto wani da
Shugabannin mazabar shugaban jam’iyar APC na jihar Nasarawa, Alhaji Aliyu Bello sun dakatar da shi daga jam’iyar bayan da suka zarge shi da yi mata zagon kasa. Ibrahim Iliyasu, shugaban
Tsohon Antoni Janar na Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami (SAN), ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki, tare da bayyana komawarsa jam’iyyar ADC. Malami ya bayyana sauyin
Kwamishinan shari’a na jihar Ondo ya tabbatar da shirin da ake yi na binciken musabbabin mutuwar, Rotimi Akeredolu tsohon gwamnan jihar. Akeredolu wanda babban lauya ne mai mukamin SAN ya
Wata kotun hukunta laifuka na musamman dake Ikeja a jihar Lagos ta yankewa wani fasto mai suna Ndukwe Ogbu mai shekaru 45 daurin shekaru 25 a gidan yari. Kotun ta
Rundunar yan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun samu nasara ceto wasu fasinjoji 11 da aka yi garkuwa da su yan kwanakin da su ka wuce a karamar hukumar
Gawurtaccen dan bindiga da ake kira da Yellow Danbokkolo ya mutu sakamakon raunukan da ya samu a wata fafatawa da suka yi da jami’an tsaro. Danbokkolo ya shafe tsawon lokaci
Tawagar gwamnatin tarayya ta isa kasar Saudiya domin karbar gawar marigayi, Aminu Dantata gabanin yi masa jana’iza a birnin Madina. A ranar Asabar ne Allah ya yi wa marigayi Aminu