Tawagar gwamnatin tarayya ta isa kasar Saudiya domin karbar gawar marigayi, Aminu Dantata gabanin yi masa jana’iza a birnin Madina. A ranar Asabar ne Allah ya yi wa marigayi Aminu
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Tawagar gwamnatin tarayya ta isa kasar Saudiya domin karbar gawar marigayi, Aminu Dantata gabanin yi masa jana’iza a birnin Madina. A ranar Asabar ne Allah ya yi wa marigayi Aminu
Akalla mutum guda ya rasa ransa wasu da dama kuma sun jikkata bayan da wata motar tifa dake dauke da yashi ta kwace daga kan titi tayi cikin kasuwar Mile
Majalisar dokokin jihar Taraba a ranar Alhamis ta yi watsi da rade-radin da ake cewa tana kokarin maye gurbin mataimakin gwamnan jihar, Aminu Alkali wanda yake kwance bashi da lafiya
Shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga kan mukaminsa na shugabancin jam’iyar. Ganduje wanda ya yi mulkin jihar Kano daga shekarar 2015 ya zuwa 2023 ya
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sasanta rikicin siyasa da ya dabaibaye Gwamnan Jihar Ribas, Siminilayi Fubara, da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike. Fadar shugaban ƙasa ce ta
Rundunar yan sandan jihar Ondo ta ce jami’anta sun kama wani basaraken gargajiya a mai rike da sarautar Baale a garin Laaagba dake karamar hukumar Ondo east kan zargin yin
Chimaobi Atu, mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar LP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya shekar Atu
Bassey Asuquo insifectan dansanda ya kashe kansa a garin Sarkin Pawa dake karamar hukumar Munya ta jihar Niger. Zagazola Makama dake wallafa bayanan sha’anin tsaro kan yankin tafkin Chadi ya
Majalisar dattawa ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta tura karin dakarun soja zuwa jihar Benue biyo bayan harin da yan bindiga suka kai garin Yelewata dake karamar
Rundunar sojan Najeriya ta ce sojoji 17 aka kashe yayin wani farmaki da su kai domin dakile kutsen da yan bindinga su ka yi shirya yi a garin Bangi dake
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar yankin Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa, ya ce wani lokaci yana jin kamar ya yi murna da rikicin da ke faruwa tsakanin Shugaba Bola
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya bayyana cewa yana iya ficewa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) idan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gaza gyara halin da
Wata motar tanka dake dauke da man fetur lita 45,000 ta yi bindiga a ranar Litinin bayan da tafadi akan titin Iseyin -Oyo a karamar hukumar Iseyin ta jihar Oyo
Mambobin majalisar wakilai ta tarayya guda biyu Peter Akpanke da Paul Nnamchi sun koma jam’iyar APC. Akpanke na wakiltar al’ummomin kananan hukumomin Obanliku/Obudu/Bekwara ta jihar Ribas karkashin jam’iyar PDP. Nnamchi
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya tabbatar da kama mutum 22 da ake zargi da hannu a kisan wasu mutane 12 ‘yan asalin jihar Kaduna da aka kashe a
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa bai da wata sha’awa ko niyyar tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027. A wata tattaunawa da ya yi da
Gobara ta kone wani gidan biredi dake kallon babban Masallacin Juma’a dake Zuba yankin Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin yankin, Shuaibu Abdullahi ya fadawa jaridar Daily Trust cewa
Babban Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL ya kara farashin man fetur daga N910 ya zuwa N945 a gidajen mansa dake Abuja. Har ila yau kamfanin ya kuma kara farashin
Kungiyar cigaban Masarautar Birnin Gwari (Birnin Gwari Emirate Progressives Union — BEPU) ta bayyana farin cikinta kan dawowar zaman lafiya da kuma sabbin shirye-shiryen ci gaba da gwamnatin tarayya ke
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya halarci taron tunawa da cika shekaru 70 da haihuwa na tsohon gwamnan Jihar Bauchi kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Ahmadu