Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani insifectan dan sanda da kuma wani dan bijilante a garin Zhibi dake makotaka da garin Dei-Dei
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani insifectan dan sanda da kuma wani dan bijilante a garin Zhibi dake makotaka da garin Dei-Dei
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari da daddare a kauyen Zagami da ke yankin mazabar Yankara a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina, inda suka hallaka
Rundunar yan sandan jihar Borno, ta ce jami’anta sun mayar da wasu yara biyu hannun iyayensu bayan da su ka shafe shekaru 4 a hannun mayakan kungiyar Boko Haram. A
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP). A cikin wata sanarwa da ya fitar mai dauke da kwanan watan 14
Shugaban majalisar dattawa, sanata Godswill Akpabio ya shigar da kara a gaban kotun daukaka kara dake Abuja inda yake kalubalantar umarnin da kotu ta bayar na janye dakatarwar da majalisar
Aƙalla manoma 27 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a ƙauyen Bindi-Jebbu, wanda ke cikin Tahoss a ƙaramar hukumar Riyom ta jihar
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan wani dan kasar Sin mai suna Mr. Chen Wang, wanda ke aiki
An binne tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura, jihar Katsina, da misalin ƙarfe 5:50 na yamma, a ranar Lahadi 13 ga watan Yuli, 2025. Buhari ya
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya kai ziyarar ta’aziyya ga uwargidar tsohon Shugaban Kasa marigayi Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Buhari, a birnin London na kasar Birtaniya. Shettima, wanda ya jagoranci
Mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima ya kai wa iyalan marigayi Muhammad Buhari ziyarar ta’aziya a gidan da su ke zaune a birnin London. Shettima ya kuma gana da Mammman Daura dan
Tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari ya rasu a birnin London bayan da ya shafe kwanaki yana jinya. Mai magana da yawun tsohon shugaban kasar, Mallam Garba Shehu shi ne ya
Wani jirgin saman kamfanin Air Peace a ranar Lahadi ya kauce ya yi cikin daji daga kan titin sauka da tashin jiragen sama a lokacin da jirgin ya ke sauka
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ziyarar aiki da ya kai kasashen Brazil da kuma St. Lucia dake yankin Karebiyan. Jirgin shugaban kasar ya sauka a
Mai ba Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da sadarwa, Sunday Dare, ya bayyana cewa akwai mutane da ba za su taɓa yafe wa Tinubu ba
Gwamnan Jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, ya bayyana cewa zai rattaba hannu kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin bayar da bayanai ga ƴan bindiga, yana mai
Wata yarinya ƴar shekara 16 mai suna Joy Afekafe ta samu hukuncin daurin rai da rai a gidan gyaran hali, bayan samunta da laifin kashe wata malamar jami’a a Minna,
Tsohon Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa ba zai mara wa kowanne ɗan takara daga Arewacin Najeriya baya ba a zaben shugaban ƙasa da za a gudanar a
Tsohon mai magana da yawun Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ya ƙirƙiro labarin cewa beraye sun mamaye Fadar Shugaban Ƙasa a shekarar 2017 ne domin karkatar
Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya kori Ayuba Mohammed Gital daga mukaminsa na Akawun rikon kwarya na Jami’ar Sa’adu Zungur (SAZU) saboda zargin almundahana da rashin gaskiya wajen tafiyar
Wasu mata masu zaman kansu da ke harkar karuwanci a birnin Akure, fadar gwamnatin jihar Ondo, sun bukaci kariya daga gwamnati bayan mutuwar wata daga cikinsu a wani rikici da