Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas(RSIEC) ta sanar da ranar 30 ga watan Agusta a matsayin sabuwar ranar da za a gudanar da zaben kananan hukumomin jihar. Tun
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas(RSIEC) ta sanar da ranar 30 ga watan Agusta a matsayin sabuwar ranar da za a gudanar da zaben kananan hukumomin jihar. Tun
Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) ta kori tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga cikinta tare da hana shi hulɗa da kowanne bangare na jam’iyyar na tsawon shekaru 30. A
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta dake aiki a Rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar kashe gawurtaccen dan bindiga da ake kira da Dan Dari Biyar a lokacin da
Mutanen da basu gaza 25 ba ne ciki har da yan gida daya su 10 aka tabbatar da sun mutu a wani hatsarin jirgin ruwa a karamar hukumar Shiroro ta
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun lalata gonaki a kauyen Dungun Mu’azu da ke karamar hukumar Sabuwa a Jihar Katsina. Wani masani kan harkar tsaro mai suna Bakatsine
Rundunar yan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun samu nasarar bankadowa tare da tarwatsa wasu gungun mutane dake samarwa da yan bindiga makamai a jihar Benue da sauran jihohin dake
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta ce jami’anta sun kama mutane 25 da ake zarginsu da aikata zamba ta intanet a jihar Kano. A
An zabi, Nentawe Yilwatda ministan ma’aikatar jinkai da yaki da talauci a matsayin sabon shugaban jam’iyar APC na kasa. An sanar da zaben Nentawe a hukumance a ranar Alhamis a
Akalla mutane 12 ne suka mutu, yayin da wasu sama da 230 ke karbar magani a asibitoci daban-daban, sakamakon barkewar cutar kwalara da ta bulla a Jihar Neja. Rahotanni sun
Shekara guda bayan rushewar Gadar Namnai da ke kan hanyar Jalingo-Wukari a Jihar Taraba, Gwamnatin Tarayya na fuskantar suka daga bangarori da dama bisa abinda ake kallo a matsayin sakaci
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya kaddamar da aikin sabuntawa da gyaran ginin majalisar dokokin jihar a kan kudi Naira biliyan 7.8. A yayin bikin kaddamarwar a ranar Talata, gwamnan
Mark Esset dan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar, Akwa Ibom ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC mai mulki. Mataimakin shugaban majalisar, Benjamin Kalu shi ne ya
Wata babbar kotun tarayya dake birnin tarayya Abuja ta ki yarda da bukatar da Yahaya Bello tsohon gwamnan jihar Kogi ya gabatar gabanta inda ya nemi ta amince masa ya
Babban sifetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya gana da tsofaffin jami’an yan sandan da suka yi ritaya. Ganawar ta gudana ne a hedkwatar rundunar dake Abuja kuma an yi
Kungiyar agaji ta Red Cross (ICRC) ta bayyana cewa sama da mutane miliyan 3.7 ke fama da matsananciyar yunwa a jihohin Borno, Adamawa da Yobe sakamakon rikicin da ya durƙusar
Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana aniyarsa ta ganawa da tsofaffin jami’an ‘yan sanda da suka fito zanga-zanga a Abuja domin neman gyaran hakkokinsu na fansho. Kwamishinan
Tsohuwar ‘yar takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a zaben 2023 karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Aishatu Dahiru Ahmed Binani, ta sauya sheka zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC).
Hukumomi a arewa maso yammacin Najeriya sun tabbatar da wani mummunan hari da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai a ƙauyen Kairu da ke jihar Zamfara, wanda
Wani tsagi na jam’iyar Labour Party ya nada Nenadi Usman a matsayin shugabar riko ta jam’iyar. An zabi Usman ne biyo bayan wani taron shugabannin jam’iyar da aka gudanar ranar
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama Mati Bagio wani gawurtaccen dan bindiga da ya shafe shekaru 11 ana nemansa ruwa a jalllo. Mansir Hassan mai magana