Majalisar dokokin jihar Benue ta dakatar da mambobinta su hudu kan zargin da ake musu na kitsa tsige shugaban majalisar, Aondona Dajoh. Gidan talabijin na Channels ya bada rahoton cewa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dakatar da mambobinta su hudu kan zargin da ake musu na kitsa tsige shugaban majalisar, Aondona Dajoh. Gidan talabijin na Channels ya bada rahoton cewa
Muhammad Idris, ministan yada labarai da wayar da kan jama’a ya ce gwamnatin tarayya za ta tabbatar an kama tare da hukuncin a waɗanda suka kai hari kan masallata a
Babban Hafsan Tsaro na ƙasar, Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa ya kamata ‘yan Najeriya su nuna godiya bisa irin ci gaban da ake samu wajen yaƙi da matsalar tsaro
Yan uwa da kuma iyaye sun zubar da hawayen farin ciki da kuma alhini lokacin da aka sada su da yaransu da aka samu nasarar kwato su daga jihar Anambra
Mutane 7 aka tabbatar da sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru akan babban titin Maiduguri zuwa Damturu a jihar Yobe. A cewar wani shedar gani da ido
Musa Gude, mamba dake wakiltar al’ummar mazabar Uke da Karshi a majalisar dokokin jihar Nasarawa ya ce ya nada mutane 106 muƙami domin su taimaka masa wajen gudanar da aikinsa.
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa ya riga ya yanke shawarar wanda zai goya masa baya a zaben shugaban kasa na 2027. A hirar da aka
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Tokyo na kasar Japan inda zai halarci taron kasa da kasa da kan cigaban Nahiyar Afirika da aka yi wa lakabi da
Rundunar yan sandan jihar Borno ta ce jami’an ta sun samu nasarar gano wani bom da bai fashe ba a wata gona dake karamar hukumar Dikwa ta jihar. A wata
Muhammad Sani Sami, Sarkin Masarautar Zuru dake jihar Kebbi ya rasu. Sarkin ya rasu a ranar Asabar yana da shekaru 81 a wani asibiti dake birnin London. Gwamnatin jihar Kebbi
Jam’iyyar NNPP ta bayyana rashin amincewarta da sakamakon zaben maye gurbi na mazabar Tsanyawa/Ghari a Kano, inda aka bayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya yi nasara. Shugaban jam’iyyar
Jami’an tsaro sun kama wani mutum da ake zargin wakilin wata jam’iyar siyasa ne dauke da zunzurutun kudi da yawansu ya kai miliyan ₦25.9 da ake zargin za ayi amfani
Daruruwan ‘yan daba dauke da muggan makamai sun shiga hannun jami’an tsaro a yayin zaben cike-gurbi da ake gudanarwa a Jihar Kano. Kwamishinan hukumar INEC na jihar, Ambasada Abdu Zango,
Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, ya bukaci ‘yan Najeriya da su hada kai domin ganin an kawar da Shugaba Bola Tinubu da jam’iyyar APC daga mulki a
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru da safiyar ranar Juma’a ya lakume rayukan mutane 12 a kauyen Samawa dake karamar hukumar Garun Mallam ta jihar Kano. Hatsarin dai ya
Majalisar zartarwa ta tarayya ta amince a kashe naira biliyan ₦142.02 domin a gina sababbin tashoshin mota na zamani a shiyoyi guda shida da ake da su a ƙasarnan. Sa’idu
Gwamnan jihar Zamfara, Mallam Dauda Lawal Dare ya ziyarci wasu al’ummomi dake karamar hukumar Kauran Namoda biyo bayan hare-haren da yan bindiga ke yawan kai musu. Wani rahoto da wata
Garin Hong, hedkwatar karamar hukumar Hong a Jihar Adamawa, ya gamu da ambaliyar ruwa mai tsanani a ranar Laraba, lamarin da ya jefa al’umma cikin tashin hankali. Shaidun gani da
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal, ya ce shi bai yi wa Shugaba Bola Tinubu ba daidai ba, sai dai a maimakon haka, Tinubu ne ya cutar da shi. Lawal
Yemi Adaramodu mai magana da yawun majalisar dattawa ya ca majalisar dattawan baza ta bada shawarar ƙirƙirar sabbin jihohi ba a yanzu. Adaramodu ya fadi haka ne lokacin da ya