All stories tagged :
Hausa
Featured
Kotun daukaka ta tabbatar da zaben gwamnan Edo
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da hukuncin da kotun sauraren karar zaben gwamnan jihar Edo ta yanke da ya tabbatar da zaben, Monday Okphebolo na jam'iyar APC a matsayin gwamnan jihar.
Da take tabbatar da hukuncin rukunin alkalan kotun daukaka karar su uku sun yi watsi da daukaka...