Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa, Nijeriya ta gurfanar da fiye da 100 daga cikin masu daukar nauyin ta’addanci da kuma tallafawa kungiyoyin ta’addanci cikin shekaru biyu da suka gabata.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa, Nijeriya ta gurfanar da fiye da 100 daga cikin masu daukar nauyin ta’addanci da kuma tallafawa kungiyoyin ta’addanci cikin shekaru biyu da suka gabata.
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya bar Abuja domin wakiltar Nijeriya a taron shekara-shekara na Tattalin Arziƙi na Duniya (WEF) na 2025, wanda za a gudanar a Davos, Switzerland. A
Mai shari’a Deinde Dipeolu ya bayar da umarnin kama wani mutum mai suna Oku bayan jami’in shigar da ƙara, Mohammed Bello, ya gabatar da buƙatar cewa Oku ya kasa halartar
Jami’ar Abuja ta sanar da shirinta na bude cibiyar koyar da harshen Mandarin da kuma al’adun kasar Sin. Shugabar jami’ar, Farfesa Aisha Maikudi, ce ta bayyana wannan labari yayin tarbar
Daga Sabiu Abdullahi Rundunar ‘yan sanda ta jihar Gombe ta kama wasu matasa guda biyar bisa zargin hannunsu a kisan wani mutum bayan wata gardama a taron biki da aka
Daga Sabiu Abdullahi Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a Asibitin Kankara da ke Karamar Hukumar Kankara a Jihar Katsina, inda suka
Gwamnatin Jihar Borno, da ke arewa maso gabashin Najeriya, ta kaddamar da wata katafariyar Ruga domin makiyayan jihar, a wani yunkuri na inganta harkar kiwo da kawo karshen rikici tsakanin
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Remi Tinubu, ta kai ziyara ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da mai dakinsa, Hajiya Hadiza, domin yin ta’aziyya kan rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Maryam Namadi,
Gwamnatin Jihar Kano ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kamfanin Kodong Manufacturing Nigeria Limited daga ƙasar China, wanda zai riƙa haɗa motoci da babura masu amfani da batir, tare
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), reshen jihar Legas, ta tsare jami’anta 10 don binciken wasu zarge-zarge da suka shafi aikinsu. An tsare jami’an ne makon da ya
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya karyata rahotannin da ke cewa ya sauya sheƙa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa Peoples Democratic Party (PDP). A wani saƙo da
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da murabus ɗin Injiniya Muhammad Diggol, Kwamishinan Ma’aikatar Kulawa da Ayyuka da Bibiya. Wannan murabus ya fara aiki nan take. Sanarwar hakan
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci tawagar gwamnatin jiharsa zuwa Jihar Bauchi domin mika ta’aziyya ga Gwamna Bala Mohammed, wanda ya rasa abokiyar zaman mahaifiyarsa kwanan nan. A
Kungiyoyin bokaye a Jamhuriyar Nijar sun yi alkawarin amfani da karfin aljannunsu wajen yakar duk wasu kasashen waje da ke yi wa kasarsu zagon kasa. Wannan bayani ya fito ne
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ce ‘yan Najeriya kada su taba cire rai game da makomar kasar duk da wahalhalun tattalin arzikin da ake ciki. A wata hira da
Wata mata da ’ya’yanta sun tsallake rijiya da baya a jihar Jigawa bayan wata mota da ta sauka daga kan hanya ta kutsa kai cikin wani gida, lamarin da ya
Wani jirgin fasinja mai dauke da fasinjoji 181 ya yi hatsari a birnin Muan, Koriya ta Kudu, ranar Lahadi, yayin da ya fuskanci matsaloli a tayun saukarsa. Jirgin kamfanin Jeju
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana rashin jin dadinsa kan ikirarin Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu cewa ba zai binciki yadda aka kashe kudaden tsaro
Wasu ‘yan bindiga sun kwace kayan abinci da abin sha daga hannun wani mutum da ya tanada don bikin Kirsimeti, yayin da yake kan babur a hanyar kauyen Gidan Abe,
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhininsa tare da aika sakon ta’aziyya ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da jerin munanan rashe-rashe da suka auku a jihohin Oyo,