Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta amince da karin girma ga ma’aikata 1,419 masu matsayi na ƙananan jami’ai a hukumar. Haka zalika, Hukumar Kwastam ta shiyya ta Ogun 1 ta
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta amince da karin girma ga ma’aikata 1,419 masu matsayi na ƙananan jami’ai a hukumar. Haka zalika, Hukumar Kwastam ta shiyya ta Ogun 1 ta
Wutar da ta tashi a daren Laraba a kasuwar katako ta Ogbosisi da ke yankin Onitsha a Jihar Anambra ta kone kaya da dama kurmus. Wani mai amfani da dandalin
Jam’iyyar APC ta Arewacin Tsakiyar Najeriya ta ce yankin Arewaci zai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. A cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin, bayan taro
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Benuwai ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 20 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya faru a Kogin Benuwai ranar Asabar da ta gabata. Kakakin rundunar, Catherine
Wani mutum wanda ba a bayyana sunansa ba ya mutu bayan ya banka wa kansa da matarsa wuta a unguwar Ijoka da ke Akure, Jihar Ondo. Rahotanni sun nuna cewa
Rahotanni daga jaridar The Times of India a ranar Asabar sun bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan yaki da laifukan intanet ta cafke wasu ‘yan Najeriya uku, Lezhu John, Gibril Mohammed,
Wata fashewar bam a ƙaramar hukumar Shiroro ta Jihar Neja ta yi sanadin mutuwar wani manomi mai suna Isyaku Gambo. Rahotanni sun bayyana cewa, marigayin ya taka kan bama-baman ne
Wata kotun majistare da ke zaune a Akure, babban birnin jihar Ondo, ta ba da umarnin a tsare wani mutum mai suna Moses Udoh a gidan yari bisa zargin cin
A kalla mutane 12 ne suka rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a titin Baimari–Geidam a jihar Yobe. Shugaban Sashen Hukumar Tsaro ta Tituna (FRSC) a jihar,
Majalisar dattawa ta amince da naɗin Laftana Janar Olufemi Oluyede a matsayin babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya. Amincewar ta biyo bayan nazarin rahoton kwamitin harkokin rundunar soji na majalisar,
Wata wuta mai muni ta yi kaca-kaca da kasuwa guda ɗaya tilo da ke Trademore Estate, Lugbe, Abuja, da sanyin safiyar Litinin, lamarin da ya bar mazauna unguwar cikin alhini.
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama wani ɗan kasuwa ɗan Najeriya mai shekaru 59, Sylva Ezeokoli, bisa zargin safarar gram 700 na kwayoyin cocaine
Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa (NAFDAC) ta yi kira ga masu sayar da kayan nama daskararre da su daina sayarwa da rarraba kayayyakin da babu rajista ko
Amnesty International ta bayyana cewa ƴan sanda na Najeriya sun yi amfani da karfin iko fiye da kima wajen tunkarar masu zanga-zanga a lokacin zanga-zangar #EndBadGovernance da aka gudanar daga
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kama wasu mutane 15 da ake zargi da aikata damfarar intanet a garin Makurdi, Jihar Benue. A wata sanarwa da hukumar
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa za ta fara ci gaba da yin rajistar masu zaɓe a duk faɗin ƙasa a farkon zangon shekarar 2025. Hukumar
Jami’an rundunar ‘yan sanda ta Jihar Anambra sun kama wani mutum da ake zargi da garkuwa da mutane, wanda ake zaton yana addabar mazauna yankin hanyar Enugwu-Ukwu a karamar hukumar
A ranar Alhamis ne rundunar ‘yan sandan shiyya ta 6 da ke Kuros Riba ta gurfanar da Adamu Ibrahim Umaru mai shekaru 48 a duniya bisa zargin yin lalata da
A ranar Alhamis, Mai Shari’a Modupe Osho-Adebiyi na Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya da ke Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Laminu Ahmed mai shekara 36 hukuncin daurin
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya gargadi Bankunan Ajiya na Kudi kan boye kudi da karkatarwa, yana mai cewa irin wannan aiki za iya jawo hukunci mai tsanani. A wata sanarwa