Mai ɗakin tsohon shugaban Najeriya, Marigayin Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da ƴarta Hanan Buhari da wasu ƴan’uwanta, sun ziyarci jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, a masaukinsa da ke ƙasar
Mai ɗakin tsohon shugaban Najeriya, Marigayin Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da ƴarta Hanan Buhari da wasu ƴan’uwanta, sun ziyarci jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, a masaukinsa da ke ƙasar
Tsohon Gwamnan Jihar Edo kuma Sanata mai wakiltar Edo Arewa, Adams Oshiomhole, ya ziyarci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa a Abuja ranar Juma’a. Bayan ganawarsu, Oshiomhole
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya jawo cece-kuce a shafukan sada zumunta bayan ya sanar da cewa ya karɓi Musulunci. A cikin sanarwar da ya yi kai tsaye, mawakin ya
Shugaban Kwamitin Tsare-tsare da Manufofi na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), John Odigie-Oyegun, ya bayyana cewa babban zaɓen shekarar 2027 zai kasance fafatawa ne tsakanin ‘yan Najeriya da masu danniya.
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi Allah wadai da kisan kimanin mutane 170 da aka yi a Jihar Kwara, inda ta ce harin ya nuna gazawar tsaro a karkashin
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Yusif Malam-Gwani mai shekaru 18, wanda ya nutse a wani buɗaɗɗen tafkin ruwa a yankin Bachirawa,
Fadar Shugaban Ƙasa ta karɓi cikakken rahoton tsaro daga Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, dangane da harin ta’addanci da aka kai a ƙaramar hukumar Kaiama. Ganawar ta gudana ne a
Fitaccen attajirin duniya kuma shugaban kamfanin Tesla, Elon Musk, ya jawo muhawara a shafukan sada zumunta bayan ya bayyana cewa dukiya ba ta tabbatar da samun farin ciki. Musk ya
Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Salva Kiir, ya sallami wasu manyan mataimakansa biyu bayan wata badakala da ta biyo bayan nadin wani mutum da ya rasu shekaru biyar da suka
Rundunar ’yan sandan jihar Akwa Ibom ta ce ta ceto wani tsoho mai shekaru 81 daga hannun wata kungiyar da ake zargi da damfara a birnin Uyo da kewaye. Kakakin
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta musanta rahotannin da ke cewa tsohon ɗan takararta na shugaban ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, na tattaunawa da jam’iyyar All Progressives Congress (APC)
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta kasa, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar SSCE ta musamman ta shekarar 2025, inda dalibai 68,166 daga cikin 96,979 suka samu kiredit biyar ciki
Wata mata mai rauni, Tamara Logan, ta kashe kanta bayan da ta samu wasika da ke nuna an rage mata kudin fansho da alawus, lamarin da daga bisani aka gano
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani matashi ɗan Najeriya da ya tafi fagen yaƙi a ƙasar Rasha, inda ya rasa ransa yayin artabu. Bayanan da aka samu sun nuna cewa
Rahotanni daga Kano sun bayyana cewa wuta ta tashi a Kasuwar Singa dake kan Titin Bello, inda hakan ya jefa ‘yan kasuwa da mazauna unguwar cikin zaman dar-dar. Bisa ga
Al’ummar Zariya na cikin jimami sakamakon rasuwar fitaccen malamin addini, Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi. An sanar cewa malamin ya rasu bayan ya sha fama
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta sanar da kama mutane 21 da ake zargi da yin hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba, a wani samame da aka gudanar a kananan
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya wakilci Shugaba Bola Tinubu wajen karɓar Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, da magoya bayansa zuwa jam’iyyar APC a hukumance. Bikin karɓar gwamnan ya gudana
Wani da ake zargi da kwacen waya ya samu munanan raunuka bayan wasu matasa sun kai masa hari a unguwar Dorayi da ke Jihar Kano. Rahotanni sun nuna cewa lamarin
Akalla mutane hudu sun rasa rayukansu a daren ranar Alhamis bayan ’yan bindiga sun kai hari kauyen Gwargwaba da ke gundumar Nahuce a karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Rahotanni