Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu. A hukuncin da ta yanke a birnin
Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu. A hukuncin da ta yanke a birnin
Jagoran addinin Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce Shugaban Amurka, Donald Trump, ne ya haddasa mutuwar masu zanga-zangar da suka ɓarke a ƙasar Iran a kwanakin baya. Ayatollah Khamenei ya
Wani sabon binciken lafiya ya gano cewa babu wata alaƙa tsakanin shan maganin zazzaɓi na Paracetamol ga mata masu juna biyu da haihuwar jarirai masu lalurar galahanga (autism) ko wata
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta ce ’yan Najeriya sun cimma matsaya cewa gwamnatin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta gaza wajen tafiyar da mulkin ƙasar. Mai magana da yawun
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa dole ne ’yan Najeriya su tashi tsaye su haɗa kai domin dakile ’yan ta’adda, ’yan bindiga da sauran masu aikata
Bankin Duniya ya ce tattalin arzikin Najeriya na kan hanyar samun bunƙasa mafi girma cikin fiye da shekara goma da suka gabata. A cewar bankin, ana sa ran tattalin arzikin
Hukumomin shari’a a Burkina Faso sun fara gudanar da bincike kan mutuwar wata tsohuwar ministar gwamnati, bayan da aka tsinci gawarta a gidanta da ke birnin Ouagadougou. Masu gabatar da
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Wani ƙwararren masani kan tsaro ya bayyana damuwa kan shirin Gwamnatin Jihar Katsina na taimakawa wajen sakin mutane 70 da ake zargi da aikata laifukan fashi da makami, yana mai
Rundunar ’yan sandan Jihar Nasarawa ta kama wasu fitattun mutane biyu da ake nema ruwa a jallo bisa zargin aikata fashi da makami a sassa daban-daban na jihar. Mutanen da
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi kira ga dukkan ƴan ƙasarta da ke zaune a Venezuela da su gaggauta barin ƙasar, sakamakon tabarbarewar tsaro. Ma’aikatar ta ce ta samu rahotannin
Kakakin majalisar dokokin Iran, Mohammad Baqer Qalibaf, ya gargadi shugaban Amurka Donald Trump da cewa Iran za ta ɗauki matakin martani idan Amurka ta kuskura ta kai hari a ƙasar
Shugaban kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya yi wa ‘yan wasan ƙasar nan alƙawarin tallafin kuɗi domin ƙarfafa musu gwiwa gabanin wasansu da ƙasar Moroko da za a fafata ranar
Hukumar kiyaye hadurra ta ƙasa (FRSC) reshen Jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar fasinjoji tara tare da jikkatar wasu mutum goma a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a
Wani mummunan al’amari ya faru a Jihar Kano, inda wani yaro mai suna Sa’idu Ahmad, mai shekaru biyu, ya rasu bayan ya fadi cikin rijiya a garin Kwankwaso da ke
Jagoran jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ba za a iya saya ko rinjayar sa da kuɗi a harkar siyasa ba, yana
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta kama wani matashi mai shekaru 28, Baffa’ji Abba, bisa zargin yi wa ‘yar makwabcinsa mai shekaru takwas fyade a karamar hukumar Alkaleri. Rahotanni sun
Dakarun Rundunar Sojin Nijeriya ta 3 Division da ke aiki a karkashin rundunar hadin gwiwa ta Operation Enduring Peace sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane a Jihar