Rikici ya ɓarke a garin Ifon hedkwatar ƙaramar hukumar Ose ta jihar Ondo a yayin da wasu fusatattun matasa suka ƙona ofishin ƴan sanda na garin. Kawo yanzu dai babu
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rikici ya ɓarke a garin Ifon hedkwatar ƙaramar hukumar Ose ta jihar Ondo a yayin da wasu fusatattun matasa suka ƙona ofishin ƴan sanda na garin. Kawo yanzu dai babu
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a yankin kudu maso gabas. A
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa a babban zaben 2027, masu kada kuri’a za su zabi jam’iyyar All Progressives Congress (APC) “daga sama har kasa.” Gwamnan ya yi
Hukumar kula da kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa FRSC shiyar jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu a hatsarin motar da ya faru a jihar ya karu zuwa
Barkewar annobar cutar zazzaɓin Lassa ta halaka mutane 12 a yayin da aka tabbatar da cewa mutane 112 suka kamu da cutar.. Mai riƙon muƙamin babban mai ƙididdiga na jihar,Olusola
Kamfanin mai na Najeriya NNPCL ya rage farashin man fetur a gidajen mansa dake Lagos. A cewar jaridar The Cable ta lura cewa gidajen man kamfanin dake kan titin Idimu
Firaministan Jordan, Jafar Hassan, ya bayyana cewa ba wanda zai iya raba Falasɗinawa da Gaza. Ya ce ganawar da Sarki Abdullah na Jordan ya yi da Shugaban Amurka, Donald Trump,
Babban layin wutar lantarki na Najeriya ya fuskanci wata matsala, lamarin da ya haddasa katsewar wuta a wasu sassan ƙasar. A cikin wata sanarwa da kamfanin rarraba wutar lantarki na
Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Kudirin dokar haraji da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gabatarwa da majalisar ƙasa ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai ta tarayya. A cikin watan Oktoba, Tinubu ya
Ɗan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar Kebbi, Salisu Garba Koko ya sauya sheƙa daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC. Koko wanda ke wakiltar ƙananan hukumomin Besse/Maiyama ya bayyana
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) sun samu nasarar hana wani yunkurin sace mutane tare da ceto wasu mutum uku a kan hanyar Barkin Ladi zuwa Mangu, a kauyen Mairana da
Wasu gurbatattun matasa masu ƙwacen waya sun kashe wani matashi mai suna, Ibrahim Muhammad a garin Funtua na jihar Katsina. A cewar wani shedar gani da ido lamarin ya faru
Dakarun sojan Najeriya na rundunar samar da tsaro ta Operation Fansan Yamma sun samu nasarar kashe wasu ƴan fashin daji hudu tare da kama guda ɗaya a wani farmaki dare
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta. Atiku ya kasance mataimakin Obasanjo daga shekarar 1999-2007. Paul Ibe mai taimakawa Atiku
An gano gawarwakin ƴan gudun hijira 28 kusa da wata cibiyar tsare masu ƙoƙarin ketare iyaka a hamadar kudancin Libya. A cikin wata sanarwa da Ofishin Babban Lauyan Gwamnatin Libya
Shafi’u Bawa wani ɗan sandan kwantar da tarzoma ya kashe kansa a Kantagora ta jihar Neja. Bawa dake da muƙamin ASP na aiki ne da rundunar ƴan sandan kwantar da
Wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da Igboayaka Igboayaka shugaban kungiyar matasan Ohanaeze ta OYC a jihar Imo. Anyi garkuwa da Igboayaka da maraicen ranar Asabar a unguwar Work Layout
Rauf Aregbesola tsohon gwamnan jihar Osun ya yi wata ganawa da tsohon gwamnan jihar Kano kuma madugun jam’iyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso a jihar Lagos gabanin zaɓen shekarar 2027. Wata
Jami’an tsaro a Amurka sun bazama domin neman wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da mutum 10 da ya ɓace a jihar Alaska. Masu kula da harkokin teku a yankin