An samu nasarar gano mutum daya da ya tsira da ransa a cikin fasinjojin jirgin saman kamfanin Air India da ya yi hatsari. Jirgin na Air India ya fadi ya
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
An samu nasarar gano mutum daya da ya tsira da ransa a cikin fasinjojin jirgin saman kamfanin Air India da ya yi hatsari. Jirgin na Air India ya fadi ya
Wata motar tanka ta kama da wuta a lokacin da take sauke man da ta dauko a wani gidan mai dake kan titin Old Akure a Obawole a jihar Lagos.
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki karkashin rundunar Operation Forest Yakin(OPFY) sun samu gagarumar nasara a cigaba da yakin da su ke da yan bindiga a jihar Zamfara bayan da
Kamfanin TCN dake dakon wutar lantarki a Najeriya ya sanar da kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a jihohi 6 na yankin arewa maso gabas cewa za a fuskanci daukewar wutar
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta samu karramawar sarautar gargajiya daga Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Jihar Enugu, inda aka ba ta sarautar ‘Ugosimba 1 of Enugu’, wato “Lu’ulu’u ko
Mutanen da basu gaza 6 ne ba ciki har da wata mata aka kashe a wasu hare-hare da aka kai kan wasu al’ummomi a kananan hukumomin Bassa da Mangu ta
Yan bindiga sun kashe wasu direbobin manyan motoci tare da kone motocinsu a mahadar Ogi dake karamar hukumar Okigwe ta jihar Imo. Jami’an hukumar kungiyar direbobi ta NURTW a jihar
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki da rundunar Operation Fansar Yamma wacce ke aikikin samar da tsaro a jihohin yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga 10
Neda Imasuen sanata mai wakiltar kudancin jihar Edo a majalisar dattawa a karkashin jam’iyar Labour Party ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar inda ya koma APC. Da yake magana a
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da cafke mutane 13 da ake zargi da hannu a kisan wani jami’in rundunar sojin ruwa, Laftanal Komodore M. Buba, a unguwar Kawo
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis a matsayin ranar hutun dimakwaradiya na shekarar 2025. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida shi ne ya sanar da haka a ranar Lahadi a
Akalla mutane tara ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu goma sha ɗaya suka jikkata sakamakon mummunan haɗarin mota da ya auku a garin Kyaramma, ƙaramar hukumar Ringim, a jihar
A ranar Juma’a, wani mutum mai shekaru 43 da haihuwa mai suna Kazeem ya mutu bayan da ya fada cikin rijiyar gida a yankin Ile Alapo, unguwar Edun, da ke
A ranar Juma’a, Musulman jihar Abia sun taru a filin wasan Umuahia domin gudanar da sallar Eid al-Kabir tare da sauran Musulmi a fadin duniya. Sallar ta fara da misalin
Umo Eno, gwamnan jihar Akwa Ibom ya sanar da sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC. Da yake magana ranar Juma’a a Uyo babban birnin jihar Eno ya
Wata kotun majistare da ke a Kano ta bayar da umarnin tsare wani fitaccen ɗan TikTok, Abubakar Kilina, bisa zargin sanya kayan mata da kuma wallafa abubuwan da suka saba
Wata mata mai juna biyu mai suna Hauwa Isah ta rasa ranta a hannun mijinta, Mohammed Sani, wanda ake zargin ya yi mata duka har lahira a unguwar Limawa da
Karin gawarwarkin yara 7 aka sake zakulowa daga baraguzai kwanaki shida bayan da mummunan ambaliyar ruwa ta afkawa al’ummar garin Mokwa, hedkwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja. A cewar
Siminalayi Fubara, dakataccen gwamnan jihar Ribas a ranar Talata ya ziyarci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a gidansa dake Lagos. Ziyarar na zuwa ne mako guda bayan da gwamnan ya
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da gudummawar kuɗi har naira biliyan biyu da kuma tirela 20 na shinkafa