Wasu ’yanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano, inda suka yi awon gaba da shi a wani farmaki da aka kai da daddare. Shugaban
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu ’yanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano, inda suka yi awon gaba da shi a wani farmaki da aka kai da daddare. Shugaban
Dakarun Operation Safe Haven sun lalata wasu maboya da ake zargin na ’yan ta’adda ne tare da kwato makamai yayin wani sintiri na farmaki a dajin Yankari da kewaye, a
Dakarun Operation Safe Haven sun lalata wasu maboya da ake zargin na ’yan ta’adda ne tare da kwato makamai yayin wani sintiri na farmaki a dajin Yankari da kewaye, a
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa sun samu sahihan bayanan sirri da ke nuna cewa akwai sauran mahara biyu a cikin birnin Maiduguri da ke shirin kai harin
Ministan harkokin ’yan gudun hijra na kasar Afghanistan, Mohammed Kabir, ya bayyana abin da ke faruwa a yankin Gabas ta Tsakiya a matsayin “abin takaici ne kwarai”, inda ya ce
Tsohon shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa Amurka da Isra’ila sun samu gagarumar nasara a kan sojojin ruwa da na sama da kuma jagororin Iran. A cewarsa,
Jami’ai daga ofishin shiyarr Maiduguri na hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati na sun kama wasu mutane uku da ake zargi da haƙar zinare ba
Babban sifetan yan sandan Najeriya, Tunde Disu ya ziyarci mutanen da su ka jikkata a harin bom da aka kai birnin Maiduguri a ranar Litinin. Rundunar ƴan sandan jihar Borno
Aƙalla mutum 100 ne suka rasa rayukansu sakamakon rikicin da ya ɓarke tsakanin ƙasashen Afghanistan da Pakistan. Majiyoyi daga sashen binciken gawarwaki na ma’aikatar lafiyar Afghanistan sun shaida wa BBC
Wasu ƙarin shugabannin ƙasashen Turai sun yi watsi da buƙatar Shugaban Amurka, Donald Trump, na neman taimako wajen tabbatar da tsaron zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, bayan Iran ta
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci manyan hafsoshin tsaron ƙasar da su gaggauta komawa birnin Maiduguri na jihar Borno, bayan harin bama-bamai da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum
Philips Tanimu Aduda, tsohon sanatan birnin tarayya Abuja ya fice daga jam’iyar PDP. A wata wasika mai dauke da kwanan watan 17 ga watan Maris da ya aike da ita
Gwamnatocin Jamus da Birtaniya sun bayyana cewa ba su ga wata rawa kai tsaye da za su taka ba a rikicin da ke gudana da Iran. Jamus ta jaddada cewa
Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, António Guterres, ya yi Allah wadai da abin da ya bayyana a matsayin nuna wariya ga Musulmi a sassa daban-daban na duniya. A cikin
Japan ta fara fitar da wani ɓangare na man da ta adana domin rage fargabar ƙarancin mai da ake dangantawa da rikicin da ya shafi Iran. Rahotanni sun nuna cewa
Rahotanni sun bayyana cewa an ji fashe-fashe tare da tashin hayaki a Tehran, babban birnin Iran, a daidai lokacin da Isra’ila ta ce tana ƙara faɗaɗa hare-haren da take kai
Hukumomi a Dubai sun sanar da dakatar da sauka da tashin jirage na ɗan lokaci domin tabbatar da lafiyar fasinjoji da ma’aikata. Wannan mataki ya biyo bayan rahotannin da suka
Jami’an tsaro a ƙasar Iraƙi sun ce an kai hari da jiragen sama marasa matuƙa kan wani sansanin sojin Amurka da ke kusa da filin jirgin sama na Bagadaza, babban
Wasu da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kai wa jigon jam’iyar PDP, Cif Bemgba Iortyom farmaki inda su ka cinnawa motarsa wuta a Makurdi babban birnin jihar Benue.
Tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon ya ce shugaban kasa , Bola Ahmad Tinubu ya na duba muradun Najeriya ta kowane bangare. Da yake magana ranar Asabar bayan wata ziyarar da