Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Delta ta kama wata mata mai shekaru 57 da ake zargi da safarar tabar wiwi, inda aka samu buhu 13 na kayan da ake zargin miyagun
Ned Nwoko sanata mai wakiltar mazaɓar arewacin jihar Delta ya sanar da murabus dinsa daga jam’iyar PDP. A wata wasika mai ɗauke da kwanan watan 30 ga Janairu da aka
Dakarun rundunar sojan Najeriya da suka fito daga Birged ta 63 a jihar Delta sun samu nasarar ceto wasu mutane huɗu da aka yi garkuwa da su. Dakarun sun kuɓutar
Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na man fetur da dangoginsa a yankin
Ƴansanda sun hallaka wasu masu garkuwa da mutane uku da ake zargin sun yi yunkurin yin garkuwa da matar wani dan majalisar dokokin jihar Delta. Rahotanni sun tattaro cewa barayin
Wata babbar kotun jihar Delta dake zamanta a Asaba a ranar Talata ta yanke wa Sufeta Ubi Ebri na rundunar ‘yan sandan Najeriya hukuncin kisa kan zargin kisan kai. Kotun
Rahotanni na cewa ƴan bindiga sun sace dalibai da kawo yanzu ba a san yawan adadinsu ba akan babbar hanyar east-west a ƙaramar hukumar Ughelli ta jihar Delta.. A cewar
Rundunar sojan Najeriya ta fitar da hoto da kuma sunayen sojoji 16 da aka yiwa kisan gilla a jihar Delta. Ranar Alhamis ne aka kashe sojoji 17 da lokacin da
Gidaje da dama ne dake garin Okuoma a gaɓar ruwa aka ƙone ƙasa da sa’o’i 24 da kisan sojoji 16 a garin bayan da suka je kwantar da wani rikicin
Rundunar yan sandan jihar Imo ta ce mutanen da basu gaza biyar ne ba suka mutu sakamakon fashewar bututun mai a garin Obiti dake karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar. Henry
Wata mata mai ƴaƴa shida ta kashe kanta bayan da ta rataye kanta da zani a banɗaki. Lamarin ya jefa al’umma cikin ruɗani ya faru ne a garin Warri dake
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta tarayya FRSC ta ce mutane 8 ne suka kone kurmus har lahira bayan da wata motar tanka ta kama da wuta akan gadar Ologbo dake
Wata babbar kotu dake zamanta Effurun karamar hukumar Uvwie ta jihar Delta ta bayar da belin mutane 69 da ake zargi da hannu a shirya auren jinsi. Lauyan wadanda ake
An sami rashin jituwa a Warri a yayin da wani direban Sienna ya cije kunnen Papu Prosper, jami’in binciken ababen hawa (VIO), a lokacin da suke yin sintiri a garin
Two suspected kidnappers-cum-armed robbers have been shot dead by policemen from Ekpan Division in Delta State. The suspects who sustained serious gunshot injuries died before they could be rushed to
One Madam Success has reportedly lured four girls said to be looking for money to return to school into prostitution. The girls (names withheld) were lured from Akwa Ibom to
Senator Ovie Omo-Agege, who is running for governor of Delta State as a candidate for the All Progressives Congress (APC), has said that an APC-led federal government will work with
The Lagos State Police Command has arrested a 65-year-old man identified as Jeremiah Joseph for allegedly impersonating an army officer and defrauding a man of N120,000 at Ipaja. SP Benjamin
At least 11 worshippers were injured on Friday following an attack on a mosque in Ughelli, Delta state. A resident told reporters that the attack occurred at about 6:47 am