Wata mai shekaru 70 ta rataye kanta

Wata mata mai Æ´aÆ´a shida ta kashe kanta bayan da ta rataye kanta da zani a banÉ—aki.

Lamarin ya jefa al’umma cikin ruÉ—ani ya faru ne a garin Warri dake karamar hukumar Warri South ta jihar Delta.

Marigayiyar wacce ta haura shekaru 70 a duniya ta fito ne daga masarautar Olumo dake karamar hukumar Ughelli tun da farko an yi zargin tayi kokarin kashe kanta ta hanyar shan guba.

Matar da akewa kallon mai bin addinin Kirista na Cocin Katolika sau da kafa ce ta aiwatar da barazanar kashe kanta ne a cikin banÉ—akin dake harabar gidan da take zaune.

Jikar matar ce ta lura cewa ta shafe tsawon lokacin da ya wuce Æ™a’ida a banÉ—aki a bin da ya sa ta nemi a kawo musu É—auki kuma aka gano gawarta.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...