Mutane 8 sun mutu a hatsarin tankar mai

Hukumar kiyaye afkuwar haÉ—ura ta tarayya FRSC ta ce mutane 8 ne suka kone kurmus har lahira bayan da wata motar tanka ta kama da wuta akan gadar Ologbo dake kan titin Benin- Sapele a jihar Delta

A wata sanawa da hukumar ta FRSC ta fitar ta bakin Bisi Kazeem mai magana da yawunta ranar ya hatsarin da ya rutsa da motoci 15 iri daban-daban.

A tabakin Kazeem motocin da lamarin ya rutsa da su sun haÉ—a da Toyota Hiace, motocin bas biyu kirar Ford, Volskwagen Passat, J5 biyu, motocin tanka 8 da kuma babur guda É—aya.

Ya kara da cewa mutane shida dukkansu maza suka jikkata a hatsarin.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...