Rundunar Sojan Najeriya Ta Fitar Da Sunayen Sojojin Da Aka Kashe A Jihar Delta

Rundunar sojan Najeriya ta fitar da hoto da kuma sunayen sojoji 16 da aka yiwa kisan gilla a jihar Delta.

Ranar Alhamis ne aka kashe sojoji 17 da  lokacin da suke aikin wanzar da zaman lafiya a garin Okuoma a Æ™aramar hukumar Bomadi dake jihar Delta.

Gwamnatin jihar Delta da kuma gwamnatin tarayya sun yi allah wadai da lamarin hukumar sun ci alwashin hukunta waÉ—anda suka aikata laifin.

A wata sanarwa ranar Litinin rundunar sojan Najeriya ta ce al’ummar garin ne suka kitsa yadda aka kashe sojojin.

Ga jerin sunayen sojojin nan da kuma muƙamansu.

Suna                                   Muƙami

1. AH Ali                       Lieutenant Colonel (Commanding officer, 181 Amphibious Battalion)

2. SD Shafa                  Major

3. DE Obi                     Major

4. U. Zakari                 Captain

5. Yahaya Saidu         Staff Sergeant

6.  Yahaya Danbaba   Corporal

7. Kabiru Bashir          Corporal

8. Bulus Haruna         Lance Corporal

9. Sole Opeyemi         Lance Corporal

10. Bello Anas             Lance Corporal

Advertisement

11. Hamman Peter     Lance Corporal

12. Ibrahim Abdullahi   Lance Corporal

13. Alhaji Isah               Private

14. Clement Francis     Private

15. Abubakar Ali            Private

16. Ibrahim Adamu  Private

17. Adamu Ibrahim     Private

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...