Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa zai soke duk wasu ayyuka da ke cikin jadawalin aikinsa domin kai wa al’ummar Jihar Benue ziyarar jaje a ranar Laraba mai
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa zai soke duk wasu ayyuka da ke cikin jadawalin aikinsa domin kai wa al’ummar Jihar Benue ziyarar jaje a ranar Laraba mai
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana kisan da aka yi wa sama da mutum 200 a wasu ƙauyuka na jihar Benue a matsayin abin kunya da kuma
Akalla fasinjoji 19 aka bada rahoton anyi garkuwa da su a garin Jor dake kan hanyar Adoka-Naka-Makurdi a karamar hukumar Gwer West ta jihar Benue. An yi garkuwa da fasinjojin
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu ta gaji gwamnati mai matuƙar rauni, musamman ta fannin tsaro. Ribadu ya bayyana hakan
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano tare da lalata wata haramtacciyar masana’antar ƙera bindiga dake ƙauyen Shangev Tiev s ƙaramar hukumar Konshisha ta jihar. Sewuese Aneneh
Kotun Daukaka Kara ta sauraron karar zaben kananan hukumomi a Jihar Benue, wadda ke zama a gidan NBA da ke Abuja, na shirin yanke hukunci kan wasu korafe-korafe da suka
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗalibai mata na jami’ar Joseph Sarwuan Tarka dake Makurdi babban birnin jihar Benue. Ɗaliban da yawansu ya kai huɗu anyi garkuwa da su
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano wasu wurare biyu da ake ƙera bindigoga a karamar hukumar Kwande da kuma Guma dake jihar. Kamfanin Dillancin Labarai na
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da hannu a kisan wata tsohuwar mata wacce ake zargi mayya ce a ƙauyen Egba dake ƙaramar
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Benuwai ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 20 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya faru a Kogin Benuwai ranar Asabar da ta gabata. Kakakin rundunar, Catherine
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kama wasu mutane 15 da ake zargi da aikata damfarar intanet a garin Makurdi, Jihar Benue. A wata sanarwa da hukumar
Ƴan bindiga sun kashe wani matashin lauya,Barista Mike Ofikwu a garin Otukpo dake jihar Benue. Mazauna garin sun ce matashin lauyan dake fafutukar kare hakkin jama’a an buɗe masa wuta
Aƙalla mutane shida aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai ƙaramar hukumar Agatu ta jihar Benue. Rahotanni sun bayyana cewa mutum guda aka kashe a garin Iwari a
Aƙalla mutane shida aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai ƙaramar hukumar Agatu ta jihar Benue. Rahotanni sun bayyana cewa mutum guda aka kashe a garin Iwari a
Wata babbar kotu dake zamanta a ƙaramar hukumar Gboko ta jihar Benue ta hana jam’iyar PDP gudanar da zaɓen shugabannin mazaɓu a ƙananan hukumomi shida dake jihar. Kotu ta dakatar
Shugaban jam’iyar PDP na jihar Benue, Sir John Ngebde ya sanar da dakatar da tsohon gwamnan jihar, Samuel Ortom da wasu mutane uku daga jam’iyar kan zargin cin amanar jam’iya.
An ga wani malami a jami’ar jihar Benue da ke Makurdi a wani hoton bidiyo yana cin zarafin wani dalibi. Bayanai dai sun nuna cewa malamin mai suna Mista Ichor
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta ƙasa INEC ta ce an ƙona ofishin hukumar dake yankin Sankara a ƙaramar hukumar Ukum ta jihar Benue. A wata sanarwa ranar Laraba, Sam
Rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da kama wani shugaban karamar hukuma a jihar Benue da kuma wani mutum guda inda ake zarginsu da kitsa kisan kai. Rundunar ta ce
Rundunar ‘yan sandan jihar Benue a ranar Lahadin ta ce an kama wani likita a Rivers bisa bacewar wasu yara uku daga Benue. Likitan wanda ba a bayyana sunansa ba,