Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana a ranar Litinin cewa zarge-zargen wulakanci ga Naira da ake yi wa Hajiya Fauziya Danjuma Goje, ‘yar Sanata Danjuma
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana a ranar Litinin cewa zarge-zargen wulakanci ga Naira da ake yi wa Hajiya Fauziya Danjuma Goje, ‘yar Sanata Danjuma
An yi garkuwa da mutane 20 yayin da suke tafiya a kan hanyar da ke haɗa Mariga da Kontagora a jihar Neja. Fasinjojin na cikin tafiyarsu ne a kan hanyar
Wata annobar cutar amai da gudawa a Jihar Neja ta yi sanadin mutuwar mutane 17 tare da kama mutane 289 a kananan hukumomi 11 na jihar, a cewar Kwamishinan Lafiya
Wasu da ake kyautata zaton ɓatagari ne sun ƙona wani sashe na sakatariyar ƙananan hukumomin Eleme da Ikwerre dake jihar Rivers. Ƙona ginin na zuwa ƙasa da sa’o’i 24 bayan
Wasu ‘yan bindiga sun harbe Bako Bala, shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Suru a jihar Kebbi, a yayin wani yunkurin yin garkuwa da shi a gidansa. A cewar Zaidu
Justis Evelyn Maha ta Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta bayar da umarni da ya hana Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa, wanda aka fi sani da VIO daga tsayarwa,
Dakarun runduna ta 6 ta sojojin Najeriya sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin barayin man fetur ne, tare da cafke wasu 18 a wani samame daban-daban na yaki
Jami’an Hukumar Ƴansandan Farin-kaya ta DSS sun kama Omoyele Sowore, jagoran kungiyar #RevolutionNow Movement da ke adawa da gwamnati a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Jami’an
Ƴan bindiga sun kai farmaki hedkwatar ƙaramar hukumar, Isiala Mbano dake jihar Imo da tsakar daren ranar 3 ga watan Satumba inda suka ƙone gine-gine da dama tare da kashe
Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Jami’an tsaron Najeriya ne suka
Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu mayakan ta’addanci a wani samame da
Wani direban motar kasuwa ya mayarwa rundunar ‘yan sandan jihar Kano jakar da ta bata dauke da makudan kudade. Direban mai suna Safiyanu Mohammed dan shekara 36 yana zaune ne
Rundunar ƴan sandan jihar Niger ta ce ɓata gari 11 aka kama da ake zargi suna da hannu a ƙone wani sashe na sakatariyar ƙaramar hukumar Tafa dake jihar.. Mai
Wani mutum mara aikinyi mai suna Cletus Gandu ɗan shekara 40 a ranar Laraba ya amsa laifin satar doya guda biyu saboda yana jin yunwa. Hukumar tsaro ta Civil Defence
Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma’aikata 6 ya gamu da matsala a filin jirgin saman Yola bayan
Hon. Olaide Akinremi Jagaba mamba a majalisar wakilai ta Najeriya dake wakiltar mazaɓar Ibadan North a majalisar ya mutu. Kawo yanzu babu cikakken bayani kan rasuwar mamacin. Sai dai majalisar
Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin a ɗaura musu aure. Gwamnan ya
An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan bauna da aka kai musu. Majiyoyi
Jam’iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam’iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi masu sauya sheƙar ya zuwa
Mambobin jam’iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. Majalisar zartarwar yankin Ganduje karkashin jagorancin