Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu mutane biyu da ke safarar bindiga inda suka gano makamai da kuma harsashi a tare da su a jihar Taraba. An samu nasarar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu mutane biyu da ke safarar bindiga inda suka gano makamai da kuma harsashi a tare da su a jihar Taraba. An samu nasarar
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya DSS sun kama tsohon ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami. An kama Malami ne a gaban gidan gyaran hali na Kuje
Shugaban Karamar Hukumar Bukkuyum da ke Jihar Zamfara, Alhaji Abubakar Umar-Faru, ya bayyana cewa akalla mutane 1,065 ne aka kashe a yankin tun daga shekarar 2015 zuwa yanzu sakamakon hare-haren
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴanbindiga sun yi awon gaba da matafiya 28 daga garin Zak da ke yankin Bashar a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato. Wani mazaunin ƙaramar
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya yi rijista a matsayin dan jam’iyar APC. Kefas wanda ya karbi katinsa na jam’iyar a ranar Lahadi ya nuna godiyarsa kan kyakkyawar tarba da
Wasu mutane uku ’yan ƙabilar Fulani da hukumar tsaro ta farin kaya ta DSS ta tsare tsawon watanni sun bayyana jin daɗi da kuma ɓacin rai bayan sakin su da
Fred Chukwuelobe mataimaki kan harkokin yada labarai ga Chris Ngige ya ce tsohon gwamnan jihar ta Anambra yana hannun hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati.
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi marhabin lale da sakin dalibai 24 na Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Maga dake karamar hukumar Danko Wasagu da wasu yan bindiga suka sace
Biyu daga cikin dalibai mata 25 da yan bindiga su ka yi garkuwa da su daga makarantar sakandaren yan mata ta Maga dake jihar Kebbi sun tsere daga hannun waɗanda
Wata tankar man fetur dake makare da mai ta fadi akan titin Lambata-Lapai-Agaie dake jihar Niger inda hakan ya jefa tsoro da zullumi a zukatan mazauna yankin. Jaridar Daily ta
Shugabannin kananan hukumomi shida sun bayyana goyon bayansu ga gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri kan sauya shekar da ya yi zuwa jam’iyar APC daga PDP. A ranar Laraba gwamnan ya
Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya kara kudin litar man fetur a gidajen mansa dake sassa daban-daban na Najeriya. A birnin tarayya Abuja da kuma Lagos, an kara kuɗin litar
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya koma kan kujerarsa bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗaga dokar ta-baci da aka shimfiɗa a jihar tsawon watanni shida. Rear Admiral Ibok-Ete
’Yan bindiga sun kai hari a kauyen Magaji Wando na jihar Katsina a daren Juma’a, inda suka kashe mutane, suka jikkata wasu tare da yin garkuwa da da dama. Wani
Rundunar ’yan sandan jihar Kebbi ta bayyana cewa ta gano jariri da aka binne da ransa a garin Kamba, karamar hukumar Dandi ta jihar. Mai magana da yawun rundunar, CSP
Hukumar Aikin Hajji ta Kasa, NAHCON ta sanar da naira miliyan ₦8.5 a matsayin kudin wucin gadi na kujerar aikin hajjin shekarar 2026. A wata sanarwa mataimakiyar daraktan sadarwa ta
Mutane 22 ne suka mutu wasu 20 kuma suka samu munanan raunuka a wani hatsarin mota da ya rutsa da motar tirela dake dauke da dabbobi akan titin Lapai-Lambata dake
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II ya kai wa iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ziyarar ta’aziyar rayuwarsa. Sarkin ya ziyarci iyalan marigayi Buhari ne a gidan
An yi jana’izar manoma 27 da yan bindiga suka kashe a jihar Filato inda aka binne su a lokaci guda. Mutanen da suka hada da maza da mata an kashe
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin takwarorinsa tsofaffin gwamnonin da suka yi mulki a tare a shekarar 1999 wadanda suka kawo masa ziyara a fadar Aso Rock dake