Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya roƙi ’yan Najeriya da su ci gaba da ba da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin cikar manufofinsa na samar
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya roƙi ’yan Najeriya da su ci gaba da ba da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin cikar manufofinsa na samar
Mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima ya sanar da cewa gwamnatin tarayya ta bayar da tallafin naira biliyan biyu ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta yiwa mummunar barna a garin Mokwa hedkwatar
Kungiyar ISWAP mai da’awar jihadi ta kashe mutane 23 da suka hada da manoma da masunta a kauyen Malam Karanti, wanda ke da nisan kilomita biyar daga garin Baga a
Ƴan bindiga sun kai farmaki gidansu Natasha Akpoti Uduaghan sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta tsakiya a majalisar dattawa An kai hari gidan ne dake Obeiba-Ihima, a ƙaramar hukumar Okehi
Dakarun rundunar sojan Najeriya na shiya ta 6 sun samu nasara kama mutane 43 da ake zargin suna da hannu a gudanar da wasu haramtattun matatun man fetur a yankin
Mahaifiyar Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, Hajiya Safara’u Umaru Baribari, ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 93. Babban Sakataren Yaɗa Labarai na Gwamnan, Ibrahim Kaula Mohammed, ne
Wata gobara ta tashi a unguwar Sabuwar GRA da ke Jihar Gombe a ranar Laraba, inda ta kona gidaje uku tare da haddasa asarar dukiya da ta kai daruruwan miliyoyin
Jami’an tsaron da ke gadin majalisar dokokin jihar Rivers sun hana Gwamna Siminalayi Fubara shiga zauren majalisar bayan sun rufe ƙofofin shiga. A cikin wani bidiyo da sakataren yaɗa labaran
Majalisar Wakilai ta bukaci Babban Bankin Najeriya (CBN) da gaggauta dakatar da sabon karin kudaden cire kudi a ATM da kuma janye dakile cire kudi kyauta ga abokan huldar da
Gwamnatin jihar Edo ta ce mutane 56 ne suka kamu da cutar zazzaɓin Lassa a jihar a yayin da mutane 8 suka mutu a tsakanin ranar 30 ga watan Disamba
Jami’an tsaro a jihar Anambra sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a garin Ufuma dake ƙaramar hukumar Orumba North
Rundunar sojan Najeriya shiya ta 6 dake Fatakwal babban birnin jihar Ribas ta ce ta lalata haramtattun matatun mai 20 da a ƙalla ake tace gangan mai 20,000 tare da
Gobara ta ƙone fitacciyar kasuwar dake Masaka a ƙaramar hukumar Karu dake jihar Nasarawa. Wutar gabarar ta fara ne da misalin ƙarfe 10 na daren ranar Juma’a kuma kawo yanzu
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kashe fasto Tobias Chukwujekwu Okonkwno na Cocin Katolika Gundumar Nnnewi a jihar Anambra. A wata sanarwa ranar Juma’a
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta yi kira ga hukumar tsaro ta DSS da ta gaggauta sako, Bello Bodejo shugaban kungiyar Miyettti Allah Kautal Hore. Alƙalin kotun, Mohammed Zubairu
Rundunar ƴan sandan jihar Delta ta kama wani mutum mai suna, Efe Onoetiyi da ake zarginsa da kashe abokinsa, Paulinaus Okon bayan da ya cinye masa kuɗinsa miliyan 30. Da
Gwamnatin tarayya ta janye hanin da tayi na haƙar ma’adinai a jihar Zamfara wanda ta saka a shekarun baya. A shekarar 2019 ne gwamnatin tarayya ta hana duk wasu ayyukan
Rundunar Ƴan Sandan jihar Katsina ta kama wani mai suna, Aminu Hassan da ake zargi da taimakawa ayyukan ta’addanci a jihar. Abubakar Sadiq mai magana da yawun rundunar ƴan sandan
Wata kotun majistare da ke zaune a Akure, babban birnin jihar Ondo, ta ba da umarnin a tsare wani mutum mai suna Moses Udoh a gidan yari bisa zargin cin
A cigaba da ƙoƙarin da take na kakkaɓe sauran mayaƙan ƙungiyar IPOB dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a yankin kudu maso gabashin Najeriya dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar